”
#3337HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Thauba -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi ya ce: "Lallai cewa Allah Maigirma da Daukaka ya nade mun kasa, sai da nagano daga bangon gabas zuwa bangon yamma \, ku ma cewa lallai Al'umma ta Mulkinta zai kai inda aka nunamun, kuma anbani Taskoki biyu Ja da fara, kuma…
”
#3364HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Da ba dan kar na tsanantawa muminai ba - ko ga: al'ummata ba - dana umarce su da yin asuwaki a yayin kowace sallah".
”
#3381HadeethEnc[Hasan ne]
Daga Mahmud Dan Labid - Allah Ya yarda da shi - cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Lallai cewa mafi tsoron abinda nake jiye muku tsoro karamar shirka" suka ce : Mece ce karamar shirka ya Manzon Allah? ya ce: "Riya, Allah - Mai girm…
”
#3409HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Sahlu ɗan Sa'ad - Allah Ya yarda da shi - lallai Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce a ranar Khaibara: "Lallai zan bai wa wani mutum wannan tutar Allah Zai yi buɗi ta hannunsa, yana son Allah da manzaonSa kuma Allah da manzonSa suna…
”
#3446HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Ibn Shamasa Al-Mahri, ya ce: Omar bin Al-Aas - Allah ya yarda da shi - ya halarci mu yayin da yake cikin mutuwa, sai ya yi kuka mai tsawo, kuma ya juyar da fuskarsa zuwa bango, sai ya sanya dansa ya yi masa salla, don haka ya sanya dansa ya yi masa salla. Shin Manz…
”
#3447HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abubakar al-Siddiƙ - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Na kalli digadigan mushrikai akan kawunanmu alhali mu muna cikin kogo, sai na ce: Ya Manzon Allah da a ce ɗayansu zai kalii digadigansa zai ganmu a ƙarƙashin digadigansa, sai ya ce: «Ya Abubakar, me kake zato da…
”
#3450HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jabir Dan Abdullahi -Allah ya yarda da shi- "Cewa Umar Dan Khattab -Allah ya yarda da shi- ya zo Ranar Khadak bai rana ta fadi, sai ya fara zagin Kafiran kuraishawa, kuma ya ce: Ya Manzon Allah, Ya Manzon Allah, Banyi Sallar La'asar ba har rana ta kusa faduwa, sai…
”
#3463HadeethEnc[Ingantacce ne]
cewa Annabi - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - idan ya yi magana, zai maimaita ta har sau uku har sai an fahimce ta, kuma idan ya zo gare shi, sai ya ce masa.
”
#3476HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Nana Aisha Uwar Muminai - Allah Ya yarda da ita - ta ce : Na kasance ina wanka ni da Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - daga kwarya (abin wanka) daya mu duka biyun muna da janaba, ya kasance yana umartata, sai insa gwafso, sai ya rungumeni alhal…
”
#3483HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Uqbah bn al-Harith - yardar Allah ta tabbata a gare shi - ya ce: Na yi salla a bayan Annabi - Salatin Allah da amincin Allah su tabbata a gare shi - a Madinah Asr. Ya ce: "Na ambaci wani abu game da adalcinmu, kuma ina tsammanin zai kulle ni, don haka na ba da umar…
”
#3484HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Aisha Allah ya yarda da ita- tace: ((Abdurrahman Dan Abubakar Assiddik -Allah ya yarda dasu ya shiga wajen Annabi tsira da aminci su tabbata a gare shi, a lokacin Na jingina Annabi a kirji na, A wajen Abdurrahman akwai danyen asuwaki, sai Manzo tsira da amincin All…
”
#3530HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Juhaifa Wahb Dan Dan Abdullahi Al'suwa'i -Allah ya yarda da shi- "Najewa Annabi: -Amincin Allah su tabbata a gare shi- kuma shi yana sanye Malafa Ja ta fafa, sai Bilal ya fito masa da abin Alwala cikin su wasu na yayyafa ruwa wasu kuma suna shafaw" sai ya ce: s…