Najewa Annabi: -Amincin Allah su tabbata a gare shi- kuma shi yana sanye Malafa Ja ta fafa, sai Bilal ya fito masa da abin Alwala cikin su wasu na yayyafa ruwa wasu kuma suna shafawa
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Abu Juhaifa Wahb Dan Dan Abdullahi Al'suwa'i -Allah ya yarda da shi- "Najewa Annabi: -Amincin Allah su tabbata a gare shi- kuma shi yana sanye Malafa Ja ta fafa, sai Bilal ya fito masa da abin Alwala cikin su wasu na yayyafa ruwa wasu kuma suna shafaw" sai ya ce: sai Annabi ya fiuta da Riga Ja, kuma ni ina ganin farin Digadiginsa, sai ya ce, sai yayi Alwala kuma Bilal yayi kiran Sallah, sai ya ce, sai na rika bibiya bakinsa nan zuwa nan yana cewa hagu da dama: Ku taho izuwa Sallah; ku taho Izuwa Rabauta, sannan na kafa masa sanda, sai ya gabato sannan yayi Sallar Azahar Raka'a biyu, sannan bai gushe yanayin sallah ba Raka'a biyu har bayan nan har ya dawo Madina"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

