Abdurrahman Dan Abubakar Assiddik -Allah ya yarda dasu ya shiga wajen Annabi tsira da aminci su tabbata a gare shi, a lokacin Na jingina Annabi a kirji na, A wajen Abdurrahman akwai danyen asuwaki, sai Manzo tsira da amincin Allah ya kalli asuwakin
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Aisha Allah ya yarda da ita- tace: ((Abdurrahman Dan Abubakar Assiddik -Allah ya yarda dasu ya shiga wajen Annabi tsira da aminci su tabbata a gare shi, a lokacin Na jingina Annabi a kirji na, A wajen Abdurrahman akwai danyen asuwaki, sai Manzo tsira da amincin Allah ya kalli asuwakin, sai Na karbi asuwakin Na tauna masa shi, Na kuma kansasa shi, sannan Na baiwa Annabi tsira da aminci yayi asuwakin da shi, ban taba ganin Manzon Allah ya yi asuwaki mai kyau irn wannan ba, yana gamawa sai ya daga hannunsa ko danyatsansa sannan yace: Izuwa abota madaukakiya sau uku sannnan ya rasu. Aisha ta kasance tana fadar cewa: ya rasu a tsakanin haba ta da cinyoyi na)).
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

