Lallai cewa Allah Maigirma da Daukaka ya nade mun kasa, sai da nagano daga bangon gabas zuwa bangon yamma , ku ma cewa lallai Al'umma ta Mulkinta zai kai inda aka nunamun, kuma anbani Taskoki biyu Ja da fara.
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Thauba -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi ya ce: "Lallai cewa Allah Maigirma da Daukaka ya nade mun kasa, sai da nagano daga bangon gabas zuwa bangon yamma \, ku ma cewa lallai Al'umma ta Mulkinta zai kai inda aka nunamun, kuma anbani Taskoki biyu Ja da fara, kuma ewa Al;umma ta Mulkinta zai kai duk inda aka nuna mun, kuma anbani Taskoki biyu Ja da kuma fara, kuma cewa ni na roki ubangijina kada ya halaka Al'ummata da Annoba, kuma kada ya Dora akanta Abokin gabar wanda ba daga cikinsu ba wanda zai hallaka su, kuma Ubangijina ya ce: Ya kai Muhammadu, idan na hukunta kaddara ta to babu mai maida ta, kuma cewa na masa cewa Al'ummarka bazan Halaka su da Annoba ba, kuma ba bazan dora musu Abokin gaba ba sai daga cikinsu wanda zai kuma ya hallakasu koda kuwa duk Mutanen Duniya zasu taru don ganin bayansu, ta yadda wasu zasu rika kashe wasu kuma
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

