”
#3125HadeethEnc[Ingantacce ne]
Abu Musa al-Ash'ari Allah ya yarda da shi daga Annabi mai tsira da amincin Allah, ya ce: «Khazen Sakataren Musulmi wanda ke yin cikakken Viattiyh yana ba da kyautatawa kansa Vidfh wanda ya umurce shi da aikatawa, Almtsedkin ɗaya». Kuma a cikin wata ruwaya: He Wanda aka…
”
#3128HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abudullahi Dan Umar "Cewa Lallai Annabi ya Kasance yana Tasbihi akan abin hawansa, kuma ko ina ya sanya fuskarsa, yana nuni da kansa, kuma haka ma Dan Umar yake yi" a wata Riwar kuma "Ya kasance yana yin wutiri a kan rakuminsa a kuma Hadisin Muslim: "Sai dai cewa s…
”
#3132HadeethEnc[Ingantacce ne]
A’isha yardar Allah ta tabbata a gare ta ta ce: “Don haka na toshe kunnuwan shiriyar Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - sai na ji ta kuma na kwaikwaye ta - ko kuma kwaikwayon ta - sannan ya mayar da ita gida, kuma ya zauna a Madina, don haka w…
”
#3143HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Idan kare ya sha a kwaryar ɗayanku to ya wanketa sau bakwai". A riwayar Muslim: "Na farkonsu da turbaya".
”
#3144HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - Ya ce: Na ji Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - yana cewa: "Dabi'a (ta addinin Musulunci ) guda biyar ce: Kaciya da aske gashin mara, da rage gashin baki, da yanke farata, da tsige gashin hammata".
”
#3148HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullah Dan Umar -Allah ya yarda dasu- zuwa ga Annabi: Manzo tsira da amincin Allah sun shiga gida,da Usama Dan Zaidu da Bilal da Usman Dan Dalha sai aka rufe musu kofar, bayan an bude: sai na zama farkon wanda ya shiga, na gamu da Bilal, sai na tambaye shi: shin…
”
#3150HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance idan zai shiga bandaki zai ce: "Ya Allah ni ina neman tarinKa daga Shaidanu maza da Shaidanu mata".
”
#3157HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Sahl ɗan Hunaif - Allah Ya yarda da shi - lallai cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Wanda ya roki Allah shahada da gaskiya, Allah Zai kai shi matsayin shahidai, koda ya mutu akan shinfiɗarsa".
”
#3160HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Ɗan Abbas Allah Ya yarda da su: Cewa shi ya cewa Aɗa'u ɗan Abi Rabah; Shin bana nuna maka wata mace daga cikin 'yan aljanna ba? na ce: Eh, ya ce: Wannan baƙar matar da ta zo wurin Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -, ta ce: Ni ina farfaɗiya kuma…
”
#3174HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas ɗan Malik - Allah Ya yarda da shi -: Cewa wani mutum ya shiga masallaci a ranar Juma'a ta wata ƙofar da ta kasance daura da gidan hukunci, alhali Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - yana tsaye yana huɗuba, sai ya fuskanci Manzon Allah…
”
#3175HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Bara'u Dan Azib - Allah ya yarda da shi- yace: "Na lura da sallar Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi- sai na sami tsayuwarsa, da ruku'unsa, da daidaitonsa bayan ruku'u,da sujjadarsa, da zamansa tsakanin sujjada biyu, da zamansa tsakanin sallama da…
”
#3180HadeethEnc[Ingantacce ne]
a yayin da wani mutum ke tsaye a filin arfa, kwatsam sai ya fado daga kan dabbar da yake kai, sai ta taka shi- ko kuma ya ce: ta kayar da shi sai manzon Allah ya mai tsira da aminchi ya ce: ku wankeshi da ruwa da kuma magarya, ku yimasa likkafani a cikin tufafin sa, kad…