”
#3102HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Musa Al-ash'ari -Allah ya yarda da shi- ya ce: anyi Khusufin Rana a lokacin Manzon Allah SAW sai ya tashi a firgice, kuma yana tsoron ko tashin Al-qiyama ne. har yaje Masallaci, sai ya tashi, sai yayi sallah da mafi tsawon tsayuwa da Sujada, da ban tava ganin y…
”
#3103HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance yana yin addu'a yana cewa: "Ya Allah ni ina neman tsarinka daga azabar kabari, da azabar wuta, da fitinar rayuwa da mutuwa, da fitinar Mai yawan yaw…
”
#3104HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da aminci su tabbata a gare shi - ya kasance idan ya yi kabbara a sallah, sai ya yi shiru ɗan wani lokaci gabanin fara karatu, sai na ce: Ya manzon Allah, fansarka baba na da Baba ta, kana ganin shir…
”
#3105HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira-Allah ya yarda da shi- yace: Manzon Allah ya kasance in zai yi salla sai ya yi kabbara yayin da yake mikewa , sannan kuma yana yin kabbara yayin da yake yin ruku'u, sannan yana cewa-Allah ya ji mai gode masa, yayin da yake dago bayansa daga raka'a,sanna…
”
#3106HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullah bin Omar, Abu Hurairah, da Abu Dharr - Allah ya yarda da su - a kan annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - cewa ya ce: “Idan zafin ya yi zafi sosai, ku yi sanyi tare da addu’a. Jahannama tana da zafi.
”
#3107HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira Allah - Ya yarda da shi - cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Idan ka ce wa abokinka: Yi shiru, a ranar Juma'a, a lokacin liman yana huɗuba, to, haƙiƙa ka yi zance mara anfani".
”
#3109HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - daga Annbai - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Ku yi gaggawa da jana'iza, idan ta gari ce to alheri kuke kaita gare shi, idan kuma koma bayan haka ne, to sharri ne kuke sauke shi daga wuyayenku".
”
#3111HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas Dan Malik -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Ku daidaita a cikin sujjada, kar ku shimfida zira'oinku irin yadda kare ke shimfida nas
”
#3112HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga mace musulma Sa'eed bin Yazid, ya ce: Na tambayi Anas bn Malik: Shin Annabi –SAW- yana yin salla a samansa? Sai yace eh.
”
#3119HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan Abu Hurairah - Allah ya yarda da shi - a kan annabi - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - wanda ya ce: Wani mutum ya sayo wa wani mutum dukiya, shi kuma wanda ya sayi dukiyar da aka samu a wurinsa wata jarka da zinare a ciki, don haka wanda ya sayi kad…
”
#3120HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Hurairah - Allah ya yarda da shi - cewa ya ji Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - yana cewa: Mata biyu suna tare da 'ya'yansu maza, sai kerkeci ya zo ya tafi tare da dayan ɗayansu, sai ta ce wa kawarta: Ya tafi tare da ɗanka, ɗayan kum…
”
#3124HadeethEnc[Ingantacce ne]
Da hadisin Aisha Allah ya yarda da ita daga Manzon Allah tsira da amincin Allah su qara tabbata a gare shi " Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya yayi kautar Dabbobi wani lokaci:":