Manzo tsira da amincin Allah sun shiga gida, da Usama Dan Zaidu da Bilal da Usman Dan Dalha
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Abdullah Dan Umar -Allah ya yarda dasu- zuwa ga Annabi: Manzo tsira da amincin Allah sun shiga gida,da Usama Dan Zaidu da Bilal da Usman Dan Dalha sai aka rufe musu kofar, bayan an bude: sai na zama farkon wanda ya shiga, na gamu da Bilal, sai na tambaye shi: shin Manzo tsira da aminci ya yi salla? sai yace e,ya yi tsakanin ginshikai guda biyu
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

