”
#3009HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan Abdullah bn Omar - Allah ya yarda da su duka - ya ce: "Yayin da mutane suke tsaye a sallar asuba yayin da suka zo, yana zuwa, sai ya ce: An saukar da annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - a gare shi a daren yau kuma an saukar da Alkur'ani, kuma a…
”
#3148HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullah Dan Umar -Allah ya yarda dasu- zuwa ga Annabi: Manzo tsira da amincin Allah sun shiga gida,da Usama Dan Zaidu da Bilal da Usman Dan Dalha sai aka rufe musu kofar, bayan an bude: sai na zama farkon wanda ya shiga, na gamu da Bilal, sai na tambaye shi: shin…
”
#3450HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jabir Dan Abdullahi -Allah ya yarda da shi- "Cewa Umar Dan Khattab -Allah ya yarda da shi- ya zo Ranar Khadak bai rana ta fadi, sai ya fara zagin Kafiran kuraishawa, kuma ya ce: Ya Manzon Allah, Ya Manzon Allah, Banyi Sallar La'asar ba har rana ta kusa faduwa, sai…
”
#3516HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jabir Dan Abdullah mutumin Madina -Allah ya yarda da su- yace: "Annabi tsira da amincin Allah ya kasance yana yin sallar Azahar a lokacin garjin rana, yakan sallaci La'asar lokaci da rana ta yi garau, Magariba kuma in rana ta fadi, Issha'i kuma wani lokacin ya ggag…
”
#3537HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi Dan Abbas -Allah ya yarda da su- zuwa ga Annabi: "Annabi tsira da amincin Allah ya yi dare bai fito sallar Issha'i ba,siai Umar ya fito yace: salla ya Manzon Allah mata da yara sun yi bacci,sai Manzo ya fito kansa yana digar da ruwa yana cewa: ba don kar…
”
#3539HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Aisha -Allah ya yarda da ita- tace: (Manzon Allah tsira da amincin Allah ya kasance yana sallar Asuba, Muminai mata suna zuwa lullube da mayafansu, sannan su koma gidajensu ba wanda ke gane su, saboda sauran duhun dare
”
#5217HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga A’isha, Allah ya yarda da ita, ta ce: “Na yi barci a hannun Manzon Allah - SAW- kuma kafafuna suna cikin sumbatansa, don haka lokacin da ya yi sujada, sai ya damke ni, sai kafafuna suka dafe.
”
#6365HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Al-minhal Sayar Bn Salama ya ce: (Na shiga ni da Babana ga Abu baraza Al-aslami, sai ya ce da shi yaya Annabi SAW yake Sallar farilla? sai ya ce: ya Kasance yana Sallar Azahar -wacce suke kiranta ta farko- lokacin da Rana ta karya, kuma yana Sallatar La'…
”
#7201HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- daga Annabi: "Kada xayanku ya kusura yayi Sallah da tufa xaya, babu komai a Kafaxunsa"
”
#10421HadeethEnc[Ingantacce ne]
Dangane da Ibn Shihab cewa Umar bin Abdul Aziz ya jinkirta shekarun wani abu, don haka Oruh ya ce masa: Amma Jibrilu ya sauka ya yi limamin Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - sannan Omar ya ce: Ka san abin da kake fada ya Orouah Ya ce: Na ji B…
”
#10596HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullah bn Amr - Allah ya yarda da shi - cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Lokacin Zuhur shi ne idan rana ta wuce kuma inuwar mutum daidai take da tsayinsa, muddin Asr bai zo ba, kuma lokacin Asr sai dai idan rana ta yi ja…
”
#10601HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Rafi` bin Khadij - Allah ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - SAW- ya ce: “Sun kasance da safe. Don ya fi girma a kan ladanka, ko kuwa ya fi girma ga ladan ku.