”
#5393HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Wanda ya yi wanka irin wankan janaba a ranar Juma`a, sannan ya tafi, kamar ya bayar da sadakar rakuma ne, wanda ya tafi a lokaci na biyu, kamar ya bayar…
”
#5394HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi ɗan Umar - Allah Ya yarda da su - ya ce: Na ji Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi - yana cewa: "Wanda zai je Juma'a a cikinku to ya yi wanka".
”
#5398HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan Salama Bin Al-Akwaa - yardar Allah ta tabbata a gare shi - kuma yana daya daga cikin masu wannan itaciyar da suka ce: "Mun kasance muna yin Sallah tare da Manzon Allah - Salatin Allah da amincin Allah su tabbata a gare shi - sallar Juma'a, sannan muka tashi, kuma…
”
#5399HadeethEnc[Ingantacce ne duka Riwayoyin nasa guda biyun]
An karbo daga Abdullahi dan umar dan khaddabi- Allah ya kara yarda a gare su su biyun- ya ce: { Annabi tsira da aminci su kara tabbata a gareshi ya kasance yana yin hudubobi guda biyu yana zama a tsakanin su } a wata ruwayar ta jabir- Allah ya kara masa yarda-: { manzon…
”
#5433HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Wanda ya yi alwala sai ya kyautata alwala sannan ya zo Juma'a sai ya saurari huduba kuma ya yi shiru za'a gafarta masa abinda ke tsakaninsa da tsakanin…
”
#5435HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jundub ɗan Abbdullah AL Qasri- Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon - Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi - ya ce: "Wanda ya sallaci sallar Asuba, to, zai kasance cikin alƙawarin Allah, Kada ku kuskura Allah Ya kamaku da wani (laifi) cikin alƙawarins…
”
#5436HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -: "Wanda ya yi sammako zuwa masallaci ko ya maraita, Allah zai tanadar masa wani masauki a cikin aljanna duk lokacin da ya yi sammako ko ya maraita".
”
#5442HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Musa al-Ash'ari - yardar Allah ta tabbata a gare shi - ya ce: Manzon Allah - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Duk wanda ya ratsa wani abu daga cikin masallatanmu ko kasuwanninmu da mai martaba, to ya taba ku, ko kuma ya mallake shi da han…
”
#5443HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Umar bn Khattab - Allah ya yarda da shi - a cikin isnadi: “Duk wanda ya yi barci a madadin jam’iyyarsa da daddare, ko wani kan abu daga ciki, to karanta shi tsakanin sallar asuba da sallar azahar”.
”
#5520HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi ɗan Salam - Allah Ya yarda da shi - ya ce; Lokacin da Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya iso Madina sai mutane suka fuskanto gare shi, aka ce : Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya iso, Manzon Allah - tsir…
”
#5771HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Abdullahi Bn Abdul-Rahman Bn Abi Swa'ashwa'ata: Cewa Abu Sai'id Al-khudri -Allah ya yarda da shi ya ce da shi: "Ni ina ganinka kana son Dabbobi da kuma Kauye, to idan ka kasance a cikin Dabbobinka zakayi kiran Sallah to ka daga Muryarka da Kiran Sallah,…
”
#5789HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Nana Aisha -Allah ya yarda da ita- daga Annabi: "Idan dayanku yayi gyagyadi a cikin Sallah to ya kwanta har sai baccin ya tafi, saboda dayanku idan yayi Sallah yana gyangyadi bai san watakila yaje yana neman Istigfari sai ya zagi kansa (Maimakon haka)"