”
#5218HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Nana Aisha ya ce: "A kowane dare Annabi yana wutiri ko afarkon dare ko tsakiyarsa, ko karshensa, Kuma yakan tsaida Wutirinsa da Asuba"
”
#5272HadeethEnc[Hasan ne]
Daga Amr Dan Shu'aib daga babansa daga kakansa ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "ku umarci 'ya'yanku da yin sallah alhali su suna 'yan shekara bakwai, kuma ku dake su akanta alhali su suna 'yan shekara goma, kuma ku raba tsakani…
”
#5274HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi Dan Zaid Dan Asim Almazini -Allah ya yarda da shi- ya ce: "Annabi ya futo ranci Aokon ruwa, sai ya fuskanci Alkibla yana Addua, kuma ya juya kayansa baibai, kuma yayi Sallah Rakaa biyu, kuma ya bayya karatu" a wani lafazin kuma "Zuwa Wurin Sallar Idi"
”
#5275HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Mutrif bin Abdullah wanda ya ce: “Na yi Sallah tare da Imran bin Husayn, Ali bin Abi Dalib ya yi nasara, don haka idan ya yi sujada, zai tsufa, kuma idan ya daga kansa, sai ya ce takbeer. Muhammad - Allah ya yi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ko kuma…
”
#5321HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jubair Dan Mud'im -Allah ya yarda da shi- yace:"Na ji Annabi -tsira da amincin Allah- yana karanta Suratuddur a Sallar Magariba".
”
#5322HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi Dan Umar -Allah ya yarda da su- ya ce: "Annabi ya kasance -Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- da Abubakar da Umar sunayin Sallar Idi kafin Huduba"
”
#5323HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi dan Abbas ya ce: "Manzon Allah ya Kasance yana hadawa a tafiya tsakanin Azahar da La'asar; idan ya kasance akan abin hawa, kuma yana hadawa tsakanin Magriba da Isha"
”
#5377HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdurrahman dan Abu Laila ya ce: Ka'abu dan Ujra ya hadu da ni, sai ya ce: Shin ba na baka wata kyauta ba? Lallai cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi ya futo wurinmu, sai muka ce: Ya Manzon Allah, hakika mun san ya zamu yi maka sallama, to yay…
”
#5378HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Ubadah dan Samit - Allah Ya yarda da shi - cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Babu sallah ga wanda bai karanta Fatiha ba".
”
#5381HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas bn Malik - Allah ya yarda da shi - tare da isnadi: “Ban taba yin Sallah a bayan limami ba, ban danne wata addu’a ba, kuma ban cika wata addu’a daga Annabi mai tsira da amincin Allah ba.”
”
#5391HadeethEnc[Ingantacce ne]
An karbo daga Abi kilabata shi ne Abdullahi dan zaidu aljarmiy albasariy ya ce:{Maaliku dan Huwairisi ya zo wannan masallacin namu, sai ya ce: lallai ni zan yi muku sallah, amma ba sallar nake nufi ba, zanyi sallah kamar yadda naga manzon Allah mai tsira da aminchi su k…
”
#5392HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jabir Dan Abdullahi "cewa Mu'az Dan Jabal ya kasance yana Sallah tare da Annabi Isha, Sannan ya dawo wajen Mutanensa, sannan yayi musu Sallah" "Mai ya hana kayi Sallah da Sabbi, da kuma washamsi, ko kuma Wallaili? sabida a bayanka cikin masu binka akwai Tsoho da ra…