Manzon Allah ya Kasance yana hadawa a tafiya tsakanin Azahar da La'asar; idan ya kasance akan abin hawa, kuma yana hadawa tsakanin Magriba da Isha.
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Abdullahi dan Abbas ya ce: "Manzon Allah ya Kasance yana hadawa a tafiya tsakanin Azahar da La'asar; idan ya kasance akan abin hawa, kuma yana hadawa tsakanin Magriba da Isha"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

