”
#4933HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi -: Lallai cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: «Mafi soyuwar garuruwa a wurin Allah sune masallatansu, kuma mafi ƙin garuruwa a wurin Allah sune kasuwanninsu».
”
#4935HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi ɗan Amr - Allah Ya yarda da su - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi - ya ce: "Lallai masu adalci a wurin Allah suna kan munbarirrika na haske, a daman Ubangiji Al-Rahman - Mai girma da ɗaukaka - su duka hannayensa biyun na d…
”
#4936HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Hazim ya ce: Na zauna da Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - shekara biyar, sai na ji shi yana zantarwa daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -, ya ce; "Banu Isra'il sun kasance Annabawa ne suke shugabantarsu, duk lokacin da wani Annabi ya…
”
#4939HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jabir - Allah Ya yarda da shi - daga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Wanda aka haramtawa sauƙi to an haramta masa alheri".
”
#4940HadeethEnc[Ingantacce ne]
Anas Allah Ya yarda da shi ya ce: Ina tafiya tare da Manzon Allah, amincin Allah ya tabbata a gare shi, kuma ta sanyin sawun Najrani mai kauri, Fjbzh Bedouin riguna, sanya shi Jbzh mai tsanani, na duba shafin da ke kwance tare da Annabi aminci ya tabbata a gare shi, ya…
”
#4943HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Ibn Masoud - Allah ya yarda da shi - a cikin isnadi yana cewa: “Shin ba zan gaya muku wanda aka hana wuta ba? Ko kuma wa ya haramta ta wuta? Haramtacce ne ga kowane dangi mai sauki ne, mai taushi kuma mai sauki ».
”
#4944HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Nana Aisha Uwar Muminai - Allah ya yarda da ita - ta ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance idan goman ƙarshe ta shiga zai raya dare, zai farkar da iyalansa, zai yi ƙoƙari zai ɗaure gwabso.
”
#4947HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira Allah - Ya yarda da shi - cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi ya ce: "Dukkanin al'ummata za su shiga aljanna sai wanda ya ƙi", suka ce: ya Manzon Allah, wa zai ƙi? ya ce: "Wanda ya bi ni zai shiga aljanna, wanda ya saɓa min t…
”
#4948HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Ibn Umar -Allah ya yarda da su- "Mun kasance a zamanin Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - muna cin abinci yayin tafiya, muna sha a tsay"
”
#4949HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Sa`id al-Khudri - Allah ya yarda da shi - tare da isnadi: “Yaya nake! Kuma mai karnin ya tashi zuwa kahon karnin, kuma ya saurari izini, idan aka umarce shi da ya busa shi, to zai hura. ”Don haka ya zama nauyi a kan sahabban Manzon Allah - tsira da amincin Alla…
”
#4950HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Burzata Al-Aslami - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce : "Diga-digan bawa ba za su gusheba a ranar Alkiyama har sai an tambaye shi game da rayuwarsa a me ya karar da ita, da kuma iliminsa me ya aika…
”
#4952HadeethEnc[Ingantacce ne]
Assalamu alaikum. Gaisuwa ga mamaci.ka ce: asalamu alaikum.ya ce: na ce: shin kai manzon Allah ne? Ya ce: "Ni Manzon Allah ne wanda idan an cutar da ku, to, ina kiran sa ya bayyana shi game da ku, kuma idan shekara ta same ku, to, zan kira shi gare ku, kuma idan kun kas…