”
#4815HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Miƙdadu ɗan Amr mutumin Kindi - Allah Ya yarda da shi -: Cewa shi ya cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -: Shin kana ganin cewa idan na haɗu da wani mutum daga kafirai sai muka yi faɗa, sai ya daki ɗaya daga hannayena da takobi sai ya y…
”
#4816HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan Usama bin Zayd - yardar Allah ta tabbata a gare su - wanda ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya aike mu zuwa Harka ta bangarori biyu, kuma mun zama mutane a kan ruwan su, sai dayan su ya hada ku. Al-Ansari, na soke shi da mashina…
”
#4817HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - Daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi -, a cikin abin da yake hakaitowa daga Ubanngijinsa - mai girma da ɗaukaka -, ya ce: "Wani bawa ya aikata wani zunubi, sai ya ce: Ya Allah Ka gafarta min zunubina, sai (…
”
#4827HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan Ummu Salamah - yardar Allah ta tabbata a gare ta - ta ce: Mafi soyuwar tufafi ga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - shi ne taguwa.
”
#4829HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan A’isha, yardar Allah ta tabbata a gare ta, ta ce: Idan Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya rasa salla daga jin zafi ko wani abu da daddare, zai yi raka’a goma sha biyu da rana.
”
#4849HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Burdah ɗan Abu Musa - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Abu Musa ya yi ciwo ciwo mai tsanani, sai ya suma alhali kansa yana cikin ɗakin wata mata daga iyalansa, bai samu damar da zai dawo mata da komai ba, lokacin da ya farka, ya ce: Ni na kuɓuta (na barranta) dag…
”
#4850HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jabir ɗan Abdullahi - Allah Ya yarda da su - cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Wanda ya ci tafarnuwa ko albasa, to ya yi nesa damu - ko cewa ya yi: Ya yi nesa da - masallacinmu, ya zauna a gidansa", kuma cewa Annabi - tsira da amin…
”
#4853HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abihurairata Allah ya kara yarda a gareshi ya ce: { Manzon Allah mai tsira da aminchi yayi mana daya daga cikin sallolin isha guda biyu- ibnu sirin ya ce haka Abu hurairata ya ambace su.saidai ni na manta- ya ce sai yayi mana sallah raka`ah biyu, sa`annan yayi sall…
”
#4928HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abi huraira Allah ya yarda dashi daga Manzon Allah tsira da amincin Allah su qara tabbata a gare shi ya ce: "Bai Kamata Musulmi ya zamanto mai yawan tsinuwa ba"
”
#4929HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Hurairah, yardar Allah ta tabbata a gare shi, wanda ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: “Tsakanin masu faxi guda biyu akwai arba’in.” Suka ce: Ya Abu Huraira kwana arba’in? Ya ce: Na ki. Suka ce: shekara arba'in? Ya ce: N…
”
#4931HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi Amincin Allah a gare shi ya ce: "Bawa ba zai taba kaiwa Matakin Masu tsoron Allaba har sai ya bar abunda babu laifi a cikinsa"
”
#4932HadeethEnc[Ingantacce ne duka Riwayoyin nasa guda biyun]
Daga Abu Hurairah, Allah ya yarda da shi, wanda ya ce: "Kun kasance mafi alherin al'umar da aka fitar da ita ga mutane." Ya ce: "Mafi alherin mutane ga mutane ne, suna kawo su a cikin sarƙoƙi a cikin wuyoyinsu har sai sun shiga Musulunci." Kuma daga gareshi ma - Allah y…