”
#4849HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Burdah ɗan Abu Musa - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Abu Musa ya yi ciwo ciwo mai tsanani, sai ya suma alhali kansa yana cikin ɗakin wata mata daga iyalansa, bai samu damar da zai dawo mata da komai ba, lokacin da ya farka, ya ce: Ni na kuɓuta (na barranta) dag…
”
#4850HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jabir ɗan Abdullahi - Allah Ya yarda da su - cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Wanda ya ci tafarnuwa ko albasa, to ya yi nesa damu - ko cewa ya yi: Ya yi nesa da - masallacinmu, ya zauna a gidansa", kuma cewa Annabi - tsira da amin…
”
#4853HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abihurairata Allah ya kara yarda a gareshi ya ce: { Manzon Allah mai tsira da aminchi yayi mana daya daga cikin sallolin isha guda biyu- ibnu sirin ya ce haka Abu hurairata ya ambace su.saidai ni na manta- ya ce sai yayi mana sallah raka`ah biyu, sa`annan yayi sall…
”
#4933HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi -: Lallai cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: «Mafi soyuwar garuruwa a wurin Allah sune masallatansu, kuma mafi ƙin garuruwa a wurin Allah sune kasuwanninsu».
”
#4944HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Nana Aisha Uwar Muminai - Allah ya yarda da ita - ta ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance idan goman ƙarshe ta shiga zai raya dare, zai farkar da iyalansa, zai yi ƙoƙari zai ɗaure gwabso.
”
#4956HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira Allah ya yarda dashi daga Manzon Allah tsira da amincin Allah su qara tabbata a gare shi ya ce: "Yaqi Xan yaudara ne"
”
#4959HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan Ummu Salamah - Allah ya yarda da ita - ta ce: Na ce: Ya Manzon Allah, shin ina da lada ga ‘ya’yan Abi Salamah da zan ciyar da su, kuma ban bar su haka da sauransu da sauransu ba amma su‘ ya’ya na ne? Ya ce: "Na'am, za a ba ku ladar abin da kuka ciyar a kan…
”
#4960HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan Sa`id bin Al-Harith: Ya tambayi Jabra - Allah ya yarda da shi - game da alwala game da abin da wuta ta taba, sai ya ce: A'a, mun kasance a zamanin Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ba za mu sami irin wannan abincin ba sai dan kadan, kuma idan…
”
#4965HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga ɗan Umar - Allah Ya yarda da su - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi - ya ce: "Jibril bai gushe ba yana yi min wasiyya da maƙoci, har sai da na yi zaton cewa shi zai sa shi ya yi gado".
”
#4968HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira Allah ya yarda da shi daga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - yana cewa: "Shin kuna ganin cewa da ace akwai wata korama a kofar dayanku yana wanka a cikinta kowacce rana sau biyar, shin kuna zatan wani abu na dattinsa zai rage…
”
#5022HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Wahathah bn Al-Asqa - yardar Allah ta tabbata a gare shi - tare da isnadi: "Manzon Allah - Salatin Allah da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya yi mana addu'a a kan wani mutum Musulmi, kuma na ji yana cewa:" Ya Allah, dan-haka dan haka-yana cikin kariyarka da…
”
#5026HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas, yardar Allah ta tabbata a gare shi: cewa: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya hau kan dansa Ibrahim - yardar Allah ta tabbata a gare shi - alhali yana iyakar kokarinsa, don haka idanun Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabb…