”
#4295HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Ku barni a abinda na bar muku, kaɗai waɗanda ke gabaninku sun halaka ne da tambayarsu da kuma saɓawarsu ga annabawansu, idan na haneku daga wani abu to ku nui…
”
#4311HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Nana A'isha - Allah Ya yarda da ita - daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a greshi - ya ce: «Shayarwa tana haramta dukkan abin da haihuwa take haramtawa».
”
#4314HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Nu'umanu dan Bashir - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Na ji Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana cewa : - sai Nu'uman ya sakko da 'yan yatsunsa zuwa kunnuwansa -: "Lallai halal a bayyane yake kuma haram ma a bayyane yake, a tsakaninsu akw…
”
#4319HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Shaddadu ɗan Aws - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Abubuwa guda biyu na haddacesu daga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Lallai Allah Ya wajabta kyautayi a kan kowane abu, idan za ku yi kisa, to, ku kyautata kisan, kuma idan za ku…
”
#4436HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Sa'id Alkhudr - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Na ji Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi- yana cewa: "Wanda ya yi azumin wani yini a tafarkin Allah, Allah Zai nisantar da fuskarsa daga wuta (tsawon) shekara saba'in".
”
#4438HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Sahl ɗan Sa'ad - Allah Ya yarda da shi - lallai Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Mutane ba zasu gushe ba cikin alheri matuƙar sun gaggauta buɗa baki".
”
#4439HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas Dan Malik - Allah ya yarda da shi - ya ce " Mun kasance tare da Annabi - Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- a cikin wata tafiya a cikinmu wasu suna Azumi , wasu kuma basa yi, ya ce gida gida a cikin rana mai zafi, kuma muka yawaita shiga Inuwa Ma'ab…
”
#4440HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas bin Malik, yardar Allah ta tabbata a gare shi: “Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya shiga Makka a shekarar da aka ci nasara, tare da Mai yawan gafara a kansa, lokacin da ya cire ta, sai wani mutum ya zo wurinsa ya ce: Ibn Khattal y…
”
#4450HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Hurairah - Allah ya yarda da shi - ya ce: “Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya aika Umar - Allah ya yarda da shi - kan sadaka. An ce: Ibnu Jamil, da Khalid bin Al-Walid, da Al-Abbas, baffan Manzon Allah - tsira da amincin Allah su t…
”
#4454HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Sa'id Alkhudr - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Mun kasance muna fitar da zakkar fidda kai lokacin da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance yana cikinmu, daga kowane ƙaramin (yaro) da babba, ɗa ne ko bawa, Sa’i na abinci, ko Sa’…
”
#4457HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Zaidu ɗan Sabit - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Mun yi sahur tare da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -, sannan ya tashi zuwa sallah, na ce: Nawa ne tsakanin kiran sallah da sahur? ya ce: Gwargwadan ayoyi hamsin.
”
#4458HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi Dan aid Dan Asim ya ce: yayin da Allah ya kwaranyo Arziki ga Manzonsa a ranar yakin Hunain; sai ya rabawa Mutane, haka ga wadanda ake janyo hankalinsu zuwa Musulunci, kuma bai bawa Mutanen Madina komai ba, kamar wani abu ya dan sosa musu rai; don bai basu…