”
#8301HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Saeed Al-Khudri - yardar Allah ta tabbata a gare shi - - Muka ce, ya Manzon Allah, shin za mu ga Ubangijinmu a Ranar Kiyama? Sai ya ce: “Shin kuna cutuwa yayin ganin rana da wata idan ta waye?” Sai muka ce: A’a, sai ya ce: “Ba za a cutar ku da ganin Ubangijinku…
”
#8302HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Huzaifa -Allah ya tarda da shi- zuwa ga Manzon Allah "Lallai Allah yana halitattar kowane Mutum da aikin sa"
”
#8303HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Ramtha -Allah ya yarda da shi- cewa shi ya ce: cewa Manzon Allah SAW ya ce: nuna mun wanda yake baka Maganin saboda ni Mutum ne Mai bada Magani, sai ya ce: "Allah shi ne Mai warkarwa, amma kai Mutum ne da yake tausasawa, Mai warkar da ita shi ne Mahaliccinta"
”
#8304HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga wurin Sa'eed bin Jubair, ya ce: Na ce wa Ibn Abbas: Nouf al-Bakali ya yi da'awar cewa Musa ba Musa ne ga Banu Isra'ila ba, sai dai wani Musa? Ya ce: makiyin Allah karya ne, Abi bin Kaab ya gaya mana daga Annabi mai tsira da amincin Allah cewa: “An tambayi Musa Anna…
”
#8307HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Sa'idul Kudri - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Aliyu ɗan Abu Ɗalib - Allah Ya yarda da shi - ya aikewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - da wani gutsire na zinare a cikin wata fatar da aka jeme da ƙwallan bagaruwa, ba'a gama tace shi…
”
#8312HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- zuwa ga manzon Allah "Jahannama bata gushe ba tana cewa: Shin akawai wani Qari har sai Allah Mai xaukaka ya sanya Qafarsa a ciki, sai ta ce: ya ishe ni ya isheni, kuma ya rawaito wani vangaren zuwa wani"
”
#8313HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Hurairah - Allah ya yarda da shi - da isnadi mai yaduwa: “Aljanna da Jahannama suna cikin bukata, sai Wuta ta ce:“ Masu girman kai da masu girman kai sun birge ni, sai Sama ta ce: Me aka yi? Ina da cewa sai mutane masu rauni, faɗuwarsu, da kishinsu ne kawai suk…
”
#8315HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas ɗan Malik - Allah Ya yarda da shi - daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: Allah - Maɗaukakin sarki - Zai cewa mafi ƙanƙantar 'yan wuta azaba a ranar lahira: Shin da ace duk abinda ke cikin ƙasa naka ne shin zaka fanshi kanka da sh…
”
#8317HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu huraira -Allah ya yarda da shi- daga Manzon Allah SAW ya ce: "Anyi jayayya tsakanin Annabi Adam da Musa, sai Musa ya ce da shi ya kai Adam ka tozarta mu ka futar da mu daga cikin Aljanna, sai Adam ya ce da shi: Ya kai Musa Allah ya zaveka da yin Magana kuma yay…
”
#8319HadeethEnc[Hasan ne]
Daga Jabir bin Abdullah - Allah ya yarda da shi - wanda ya ce: Na ji hadisi a kan wani mutum da ya ji daga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - don haka na sayi raƙumi, to, na tsayar da tafiyata zuwa gare shi, don haka sai na tafi zuwa gare shi…
”
#8342HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - daga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce : «Lallai mafi ƙankantar matsayin ɗayanku a cikin aljanna shi ne Ya ce masa: Ka yi buri, sai ya yi buri, kuma ya yi buri, sai Ya ce da shi: Shin ka yi bur…
”
#8343HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Sa'id AlKhudri - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Lallai Allah - alherinSa ya yawaita kuma Ya ɗaukaka - Zai cewa 'yan aljanna: Yaku 'yan aljanna? sai su ce: AmsawarKa ya Ubangijinmu da dai amsa…