”
#8264HadeethEnc[Ingantacce ne]
An karvo daga Nana Aisha -Allah ya yarda da ita- ta ce: Manzon Allah SAW ya ce: "An halicci Mala'iku daga Haske, kuma an halicci Aljanu daga garwashin Wuta, kuma an halicci Adam daga abunda ya Wasaftamuku"
”
#8268HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- yace: "Saihan da Jihan da Furat da Nil baki xayan su kogunan Al-janna ne"
”
#8282HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Umama -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Manzon Allah "Ubangiji na yayi mun Al-qawari shigar da Al-umma ta Dubu Saba'in ba tare da Hisabi, kuma babu Azaba kuma kowace Dubu Saba'in wata Dubun da Kyauta Uku da kyaututtukan Ubangiji na"
”
#8289HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi Dan Amr - Allah Ya yarda da su - cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Masu jin ƙai (Ubangiji) Al-Rahman yana jin ƙansu, ku ji ƙan mutanen ƙasa wanda ke sama zai ji ƙanku".
”
#8290HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Manzon Allah, Mutane sun ce yana Manzon Allah farashi ya hauhawa, ka tsayar mana da farashi, sai Manzon Allah SAW ya ce: "Lallai Allah shi mai Mai xaga farashi kuma mai saukar da shi Mai Yalwata Arziqi, kuma ni ina fata…
”
#8291HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Sa;id -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Manzon Allah "Ubangijinmu zai yaye Maqyagyamarsa, sai kowane Mumini yayi sujada a gare shi Mace da Namiji, sai Waxanda suka kasance suna Sujada a Duniya saboda riya da jiyarwa su tsaya, sai su tafi suyi Sujada sai bayansu y…
”
#8292HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Ya'ala -Allah ya yarda da shi- cewa Manzon Allah SAW yaga wani Mutum yana wanka a filin Allah ba tare da Mayafi ba, sai ya hau Mumbari, ya godewa Allah kuma ya yabe shi, sannan ya ce SAW: "Lallai Allah Maxaukaki Mai Kunya ne kuma mai Sututwa, yana son Kunya da Sutu…
”
#8293HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga manzon Allah-Lallai Allah ya ce: Idan Bawana ya fuskance ni da Xani xaya, to zan kusance shi da Zira'i, kuma idan ya Kusance ni da Zira'i to zan kusance shi faxin Hannaye, Kuma idan ya kusance da Xanin hannye biyu zan zo…
”
#8294HadeethEnc[Hasan ne]
Daga Abdullahi ɗan Amru ɗan Ass - Allah Ya yarda da su -: Daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - cewa shi ya kasance idan ya shiga masallaci sai ya ce: "Ina neman tsarin Allah Mai girma, da fuskarSa Mai girma, da sarautarSa daɗaɗɗiya, daga Shaiɗan a…
”
#8295HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan hadisin A’isha, Allah Ya yarda da ita, ta ce: “Godiya ta tabbata ga Allah, wanda ya ji sautunan, kuma Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya zo ya kawo karar mijinta. Mijinta ya kai kararsa ga Allah kuma Allah yana jin maganganunku. ”[Hujja…
”
#8296HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga al-Mughira bn Shu'bah - yardar Allah ta tabbata a gare shi - ta hanyar isar da sako: Sa'ad bn Ubada, Allah ya yarda da shi, ya ce: Idan na ga wani mutum tare da matata, Da na buge shi da takobi ba tare da tsayin hannu ba.Saboda ina kishin sa, kuma Allah ya canza ni…
”
#8299HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Musa Al-ash'ari -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Manzon Allah "Babu wani Mutum, ko kuma babu wani abu Mafi haquri kan cutarwar da Allah yaji daga gare su, lallai su suna cewa yana da Xa, Kuma lallai cewa shi yana basu lafiya kuma yana Azurta su"