Allah shi ne Mai warkarwa, amma kai Mutum ne da yake tausasawa, Mai warkar da ita shi ne Mahaliccinta
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Abu Ramtha -Allah ya yarda da shi- cewa shi ya ce: cewa Manzon Allah SAW ya ce: nuna mun wanda yake baka Maganin saboda ni Mutum ne Mai bada Magani, sai ya ce: "Allah shi ne Mai warkarwa, amma kai Mutum ne da yake tausasawa, Mai warkar da ita shi ne Mahaliccinta"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

