”
#3559HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan Salamah bn Al-Kuwa - Allah ya yarda da shi - ya ce: Annabi - Salatin Allah da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya wuce ta gaban wasu gungun mutane suna kokarin, sai ya ce: "Ku jefa 'ya'yan Isma'ilu, saboda mahaifinku maharba ne."
”
#3566HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Nana Aisha - Allah Ya yarda da ita - ta ce: Na rasa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - a wani dare a shinfiɗa sai na lalube shi sai hannuna ya faɗa akan cikin diga-digansa alhali shi yana cikin masallaci alhali su suna a kafe, alhali shi y…
”
#3568HadeethEnc[Hasan ne]
Daga Abu Sa'id -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW: "Allah ina neman tsarinka da yardarka daga Fushinka, da kuma Afuwarka daga Uqubarka, kuma ina neman tsarinka daga gareka, kuma ban iyakance yabo a gareka kamar yadda ka yabi kanka da kanka"
”
#3569HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Jabir -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah ya ce: An tambayi Manzon Allah SAW wace Sallah ce tafi? ya ce: Mafi tsawon Al=qunuti"
”
#3572HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas Dan Malik - Allah ya yarda da shi - ya ce Manon Allah -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Na yawaita muku magana kan Aswaki"
”
#3580HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Mu'awiya Bn Abi Sufyan -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya ce: "Kada Ku haxani da Allah a wajen roqona,na rantse da Allah babu wanda zai tanbayeni daga cikinku wani abu sai inbasashi abunda ya roqa ina kuma ina mai fushi da shi, kuma Allah ya sanya M…
”
#3588HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Aisha - Allah Ya yarda da ita - ta ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - yace: "Asiwaki mai tsarkake baki ne, mai sa yardar Ubangiji ne".
”
#3589HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullah bin Amr bin Al-Aas - Allah ya yarda da su - cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Allah na gafarta wa shahidi komai sai addini." Kuma a cikin wata ruwaya daga gare shi cewa: “Kisa a cikin tafarkin Allah yana kankare kom…
”
#3591HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce "Salloli biyar, da Juma'a zuwa Juma'a, da Ramadan zuwa Ramadan, masu kankare a binda ke tsakaninsu ne idan ya nisanci manyan zunubai".
”
#3599HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi ɗan Umar - Allah Ya yarda da su -: Cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce akan minbari, kuma sai ya ambaci sadaka, da kamewa, da kuma roƙo: «Hannu maɗaukaki shi yafi alheri daga hannu maƙasƙanci, hannu maɗaukaki: Shi ne m…
”
#3652HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Shuraih ɗan Hani'i ya ce: Na tambayi Nana A'isha, na ce: Da wane abu Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - yakasance yake farawa idan ya shiga gidansa? ta ce: Da asuwaki.
”
#3697HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Abu Musa Al-ash'ary -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi "Mutane Uku suna da Lada biyu: wani Mutum daga cikin Ahlul-Kitab da yayi Imani da Annabinsa, kuma yayi Imani da Annabi Muhammad, da kuma Bawan da ya bada Hakkin Allah da Hakkin Mai gidansa, da Ku…