Lallai Allah yana halitattar kowane Mutum da aikin sa
Daga Huzaifa -Allah ya tarda da shi- zuwa ga Manzon Allah "Lallai Allah yana halitattar kowane Mutum da aikin sa"
Search and read verified Prophetic hadeeth translations, explanations, benefits, categories and source attribution. Page 95.
Smart instant results tolerate minor spelling mistakes, with every filter in one place.
Daga Huzaifa -Allah ya tarda da shi- zuwa ga Manzon Allah "Lallai Allah yana halitattar kowane Mutum da aikin sa"
Daga Abu Ramtha -Allah ya yarda da shi- cewa shi ya ce: cewa Manzon Allah SAW ya ce: nuna mun wanda yake baka Maganin saboda ni Mutum ne Mai bada Magani, sai ya ce: "Allah shi ne Mai warkarwa, amma kai Mutum ne da yake tausasawa, Mai warkar da ita shi ne Mahaliccinta"
Daga wurin Sa'eed bin Jubair, ya ce: Na ce wa Ibn Abbas: Nouf al-Bakali ya yi da'awar cewa Musa ba Musa ne ga Banu Isra'ila ba, sai dai wani Musa? Ya ce: makiyin Allah karya ne, Abi bin Kaab ya gaya mana daga Annabi mai tsira da amincin Allah cewa: “An tambayi Musa Anna…
Daga Abu Sa'id Al-Khudri -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Manzon Allah "Lallai shaixan ya ce: Na rantse da Girmanka Allah, ba zan gushe ba ina vatar da Bayinka, matuqar dai rayukansu suna jikinsu, Ubangiji ya ce: Na rantse da Girmana da Xaukaka ta ba zan gushe ba ina gaf…
Daga Abu Sa'idul Kudri - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Aliyu ɗan Abu Ɗalib - Allah Ya yarda da shi - ya aikewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - da wani gutsire na zinare a cikin wata fatar da aka jeme da ƙwallan bagaruwa, ba'a gama tace shi…
Daga Abdullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- zuwa ga Manzon Allah "Kuji Tsoron Addu'ar Wanda aka Zalunta saboda tana rashi zuwa Sama kamar tartsatsin Wuta"
Daga Abu Salama Bn Abdulrahmana Bn Auf, ya ce: na tambayi Nana Aisha uwar Muminai -Allah ya yarda da ita, da wane abu ne Manzon Allah yake buxe sallarsa idan ya tashi da daddare: "Ya Ubangijin jibrila da Mika'ila, da isarafilu, wanada ya halicci sammai da Qasa, wanda ya…
Daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- zuwa ga manzon Allah "Jahannama bata gushe ba tana cewa: Shin akawai wani Qari har sai Allah Mai xaukaka ya sanya Qafarsa a ciki, sai ta ce: ya ishe ni ya isheni, kuma ya rawaito wani vangaren zuwa wani"
Daga Abu Hurairah - Allah ya yarda da shi - da isnadi mai yaduwa: “Aljanna da Jahannama suna cikin bukata, sai Wuta ta ce:“ Masu girman kai da masu girman kai sun birge ni, sai Sama ta ce: Me aka yi? Ina da cewa sai mutane masu rauni, faɗuwarsu, da kishinsu ne kawai suk…
Daga Abu Huraira =Allah ya yarda da shi- zuwa ga Manzon Allah: "Allah Maxauakai yana cewa idan bawa na ya so yin savo, kada ku rubuta shi har sai ya aikata, idan kuma ya aikata shi to ku rubuta masa kwatankwacinsa, kuma idan ya barshi saboda ni to ku rubuta masa lada, k…
Daga Anas ɗan Malik - Allah Ya yarda da shi - daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: Allah - Maɗaukakin sarki - Zai cewa mafi ƙanƙantar 'yan wuta azaba a ranar lahira: Shin da ace duk abinda ke cikin ƙasa naka ne shin zaka fanshi kanka da sh…
Daga Abu Musa -Al-ash'ari Allah ya yarda da shi zuwa ga Manzon Allah:-"Aljannatai guda biyu kwanikansu na Azurfa, da abunda yake cikinsu, da Kuma Aljannatai guda biyu kwanukansu na Zinariya, da abunda yake cikinsu, kuma abunda yake tsakanin Mutane da abunda yake tsakani…
Follow any language without creating an account.