”
#2936HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga ɗan Umar - Allah Ya yarda da su - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Idan Allah Ya tara mutanen farko da na ƙarshe ranar alƙiyama za'a ɗaga tuta ta dukkan wani mayaufdari, sai a ce: Wannan yaudarar wane ɗan wane ce".
”
#2937HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Umar Bn Khattab –Allah ya yarda das hi- Cewa shi ya shawarci Mutane game da Barin Mace, sai Mugira Bn Shu’aba hya ce masa: “Na na ga Manzon SAW naga yayi Hukunci da Bawa ko Baiwa, sai yace: to kazoo mun da wanda zai maka Shaid, sai Muhammad Bn Maslama ya…
”
#2938HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi Dan Abbas -Allah ya yarda da shi- yace: Sa'ad Dan Ubada ya yi wa Manzon Allah fatawa game da alwashi da mahaifiyarsa tayi, wanda har ta mutu bata cika shi ba?, sai Manzon Allah -tsira da amincin Allah- yace: sai ka yi mata
”
#2939HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Salamah Bn Al-akwa’a –Allah ya yarda da shi- “wani dan leken Asiri daga cikin Mushirikai Annabi -tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi-, kuma yana cikin tafiya, sai ya zauna a wajan Sahabbansa ina zantawa das u, sannan sai ya bace, sai Annabi SAW…
”
#2940HadeethEnc[Ingantacce ne]
An karbo daga Abi Huraira-Allah ya yarda dashi-yace"Mata biyu daga Huzail sun yi fada.Sai daya daga cikinsu ta jefi daya da Dutse,sai ta kasheta da abinda yake cikinta sai sukayi Husuma zuwa Annabi tsira da amincin Allah su tabbata agareshi sai Manzan Allah yayi musu Hu…
”
#2943HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Anas Bn Malik –Allah ya yarda das hi- ya ce: “Cwa wata baiwa an sameta an rotse mata kai a tsakanin Duwatsu biyu, sai aka ce waye yai miki wannan ? wane da wane ne? har aka fadi wani Bayahude, sai ta tayi nunin E da kanta, Sai Annabi SAW ya yi Umarci da…
”
#2944HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Bara’u ɗan Azib -Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya umarce mu da abubuwa guda bakawai, kuma ya hanemu da abubuwa bakwai: Ya umarcemu da duba mara lafiya, da raka jana’iza, da gaida mai atishawa, da kuma ku…
”
#2946HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- "Cewa Manzon Allah -tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi- anzo masa da wani Mutum ya sha giya, sai aka yi masa Bulala da zarbar Dabino kwatankwacin Arba'in"
”
#2947HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Abdullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- "Cewa Annabi -tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi- ya yanke Hannu akan wani Silke kimarsa Dirhami Uku"
”
#2948HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Abdullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- ya ce "Lallai yahudawa sunzo wajen Manzon Allah SAW sai suka gaya masa cewa cewa Mata daga cikinsu da Wani Mutum sunyi Zina" sai Manzon Allah ya ce da su: Mai kuka gani a cikin Attaura gameda Jifa? sai suka ce zam…
”
#2949HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi ɗan Umar - Allah Ya yarda da su - ya ce: Cewa an samu wata mace a wasu daga yakokin Annabi - tsira da a mincin Allah su tabbata agare shi a kashe, sai manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya hana kashe mata da yara.
”
#2950HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Imran Bn Husain -Allah ya yarda da su- " Cewa wani Mutum ya ciji wani Hannun wani Mutum; sai Mutumin ya fizge Hannunsa daga bakinsa sau Hakwaran gabansa suka futa; sai suka kai Kara zuwa Annabi SAW sai ya ce: "Dayan ku ya ciji Dan Uwansa kamar yadda Sa y…