”
#10934HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas -Allah ya yarda da shi- Lallai cewa Manzon Allah SAW ya kasance baya Al-qunuti sai in zai Addu'a ga wasu Mutane, ko yayi Addu'a kan wasu Mutane
”
#10935HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Malik Al-ashja'i Sa'ad Bin Xariq -Allah ya yarda da shi- ya ce: na ce Ya Babana lallai kai kayi Sallah bayan Manzon Allah SAW da kuma Abubakar da Umar da Usman da Ali a nan Kufa, wajen Shekara Biyar, shin sun kasance suna Al-qunuti a Asuba? sai ya ce: Ai Xana W…
”
#10938HadeethEnc[Ingantacce ne]
Da Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi "Idan Xayanku zai yi Sujada kada ya Durkusa kamar yadda Raqumi yake Durqusawa, ya fara sanya Hannayensakafin Guiwoyinsa"
”
#10940HadeethEnc[Ingantacce ne]
Ibn umar ya kasance yana sanya Hannayensa kafin guiwoyinsa, kuma ya ce: Manzon Allah SAW ya kasance yana yin hakan
”
#10941HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi Bn Zubair -Allah ya yarda da su- ya ce: "Manzon Allah SAW ya kasance idan ta zauna yana Addu'a, kuma yana sanya Hannunsa na dama akan cinyarsa ta dama kuma Hannunsa na Hagu kan cinyarsa ta Hagu, kuma yana nuni da Xanyatsansa na nuni, kuma yana sanya Babba…
”
#10943HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Ibn Abbas -Allah ya yarda da su- cewa shi ya ce: cewa shi ya ce: Manzo tsira da amincin Alla su tabbata a gare shi ya koyar da ni tahiya.hannu na na cikin hannayensa, kamar yadda yake koyar da ni Surar daga Alqur'ani, sai ya ce: "Gaisuwoyi Masu Albarka, Salatai mai…
”
#10945HadeethEnc[Hasan ne]
Daga Wa'il ɗan Hujur - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Na yi sallah tare da Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -, ya kasance yana yin sallama a damansa: Assalamu alaikum wa rahmatullah wa barakatuh. "Aminci ya tabbata agare ku da rahamar Allah da albark…
”
#10947HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Sauban, Allah Ya yarda da shi: Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance idan ya sallame daga sallah yana neman gafara sau uku, ya kuma ce: Ya Ubangiji Kai ne aminci, kuma aminci daga gareka yake, Ka ɗaukaka ya ma’abocin girma da karamci . Wali…
”
#10948HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - daga manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Wanda ya tsarkake Allah a bayan kowacce sallah sau talatin da uku, kuma ya gode wa Allah sau talatin da uku, ya yi wa Allah Kabbara sau talatin da uku, w…
”
#10950HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Umamah - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Wanda ya karanta Ayatul kursiyyi a bayan kowacce sallar farilla to babu abinda zai hana shi shiga aljanna sai mutuwa".
”
#10951HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Imaran Ɗan Husain Allah Ya yarda da shi, ya ce: Na kasance Ina da basir, sai na tambayi Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi dangane da sallah sai ya ce: Ka yi Sallah a tsaye, idan ba za ka iya ba, to, a zaune, idan ba za ka iya ba, to, a ɓarin jik…
”
#10952HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jabir Bn Abdullahi -Allah ya yarda da su- cewa Manzon ALlah SAW ya je duba mara lafiya sai ya ganshi yana sallah akan Matashi, sai ya xauke matashin yayi jifa da shi, sai ya xauki sanda don ya dogara da ita yayi sallah, sai ya kwace ya jefar da ita, kuma ya ce: "Ka…