Wanda ya karanta Ayatul kursiyyi a bayan kowacce sallar farilla to babu abinda zai hana shi shiga aljanna sai mutuwa
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Abu Umamah - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Wanda ya karanta Ayatul kursiyyi a bayan kowacce sallar farilla to babu abinda zai hana shi shiga aljanna sai mutuwa".
Explanation
Benefits
An so karanta wannan ayar mai girma bayan kowacce sallar farilla.
Ayyuka na gari sababi ne na shiga aljanna.
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

