Yaushe ake karanta ayatul Kursiyyu?

  • Version
  • Download 12
  • File Size 3.59 MB
  • File Count 1
  • Create Date
  • Last Updated March 1, 2024

Yaushe ake karanta ayatul Kursiyyu?

*Yaushe ake karanta ayatul Kursiyyu?*
1- *Bayan Sallolin farillah biyar;*
Manzon Allah -Sallallahu Alaihi wasallam- ya ce:
" *Duk wanda ya karanta ayatul Kursiyyu a bayan kowace Sallah ta farillah, babu abin da zai hanashi shiga Aljannah se mutuwa*".

2- *Kafin a kwanta barci;*
Ya tabbata a hadisi cewa: ( *duk wanda ya karanta ayatul Kursiyyu kafin ya kwanta barci to wani mai gadi bazai gusheba yana gadinsa, kuma Shaidan bazai kusanceshi ba har ya wayi gari*).

Ayatul Kursiyyu itace Aya mafi girma a cikin littafin Allah, kamar yanda Annabi -sallallahu Alaihi wasallam- ya fada.

Tashar yara
Koyon karatu tareda wasa kwakwalwa karkashin kulawar: Shaikh Haitham Sarhan.

Attached Files

FileAction
٢٠٢١٠٢٠٧_٠٩٠٩٠١.jpgDownload
Scroll to Top