- Version
- Download 12
- File Size 3.59 MB
- File Count 1
- Create Date
- Last Updated March 1, 2024
Yaushe ake karanta ayatul Kursiyyu?
*Yaushe ake karanta ayatul Kursiyyu?*
1- *Bayan Sallolin farillah biyar;*
Manzon Allah -Sallallahu Alaihi wasallam- ya ce:
" *Duk wanda ya karanta ayatul Kursiyyu a bayan kowace Sallah ta farillah, babu abin da zai hanashi shiga Aljannah se mutuwa*".
2- *Kafin a kwanta barci;*
Ya tabbata a hadisi cewa: ( *duk wanda ya karanta ayatul Kursiyyu kafin ya kwanta barci to wani mai gadi bazai gusheba yana gadinsa, kuma Shaidan bazai kusanceshi ba har ya wayi gari*).
Ayatul Kursiyyu itace Aya mafi girma a cikin littafin Allah, kamar yanda Annabi -sallallahu Alaihi wasallam- ya fada.
Tashar yara
Koyon karatu tareda wasa kwakwalwa karkashin kulawar: Shaikh Haitham Sarhan.
Attached Files
File | Action |
---|---|
٢٠٢١٠٢٠٧_٠٩٠٩٠١.jpg | Download |