افتتاح البرنامج الدعوي السبت القادم، ٩ / ٣ / ١٤٤٨هـ بعد صلاة الفجر مباشرة مسجد محمد بن إبراهيم، الجامعة الإسلامية بالمدينة المنورة فضيلة الشيخ د. هيثم بن محمد سرحان دورة اليوم الواحد، وختم كتاب كل سبت بإذن الله حياكم الله ونفع بكم. افتتاح البرنامج الدعوي السبت القادم، ٩ / ٣ / ١٤٤٨هـ بعد صلاة الفجر مباشرة مسجد محمد بن إبراهيم، الجامعة الإسلامية بالمدينة المنورة فضيلة الشيخ د. هيثم بن محمد سرحان دورة اليوم الواحد، وختم كتاب كل سبت بإذن الله حياكم الله ونفع بكم. افتتاح البرنامج الدعوي السبت القادم، ٩ / ٣ / ١٤٤٨هـ بعد صلاة الفجر مباشرة مسجد محمد بن إبراهيم، الجامعة الإسلامية بالمدينة المنورة فضيلة الشيخ د. هيثم بن محمد سرحان دورة اليوم الواحد، وختم كتاب كل سبت بإذن الله حياكم الله ونفع بكم. افتتاح البرنامج الدعوي السبت القادم، ٩ / ٣ / ١٤٤٨هـ بعد صلاة الفجر مباشرة مسجد محمد بن إبراهيم، الجامعة الإسلامية بالمدينة المنورة فضيلة الشيخ د. هيثم بن محمد سرحان دورة اليوم الواحد، وختم كتاب كل سبت بإذن الله حياكم الله ونفع بكم. افتتاح البرنامج الدعوي السبت القادم، ٩ / ٣ / ١٤٤٨هـ بعد صلاة الفجر مباشرة مسجد محمد بن إبراهيم، الجامعة الإسلامية بالمدينة المنورة فضيلة الشيخ د. هيثم بن محمد سرحان دورة اليوم الواحد، وختم كتاب كل سبت بإذن الله حياكم الله ونفع بكم. افتتاح البرنامج الدعوي السبت القادم، ٩ / ٣ / ١٤٤٨هـ بعد صلاة الفجر مباشرة مسجد محمد بن إبراهيم، الجامعة الإسلامية بالمدينة المنورة فضيلة الشيخ د. هيثم بن محمد سرحان دورة اليوم الواحد، وختم كتاب كل سبت بإذن الله حياكم الله ونفع بكم. افتتاح البرنامج الدعوي السبت القادم، ٩ / ٣ / ١٤٤٨هـ بعد صلاة الفجر مباشرة مسجد محمد بن إبراهيم، الجامعة الإسلامية بالمدينة المنورة فضيلة الشيخ د. هيثم بن محمد سرحان دورة اليوم الواحد، وختم كتاب كل سبت بإذن الله حياكم الله ونفع بكم. افتتاح البرنامج الدعوي السبت القادم، ٩ / ٣ / ١٤٤٨هـ بعد صلاة الفجر مباشرة مسجد محمد بن إبراهيم، الجامعة الإسلامية بالمدينة المنورة فضيلة الشيخ د. هيثم بن محمد سرحان دورة اليوم الواحد، وختم كتاب كل سبت بإذن الله حياكم الله ونفع بكم.
Islamic Reads · HadeethEnc

Prophetic Hadeeth Encyclopedia

Search and read verified Prophetic hadeeth translations, explanations, benefits, categories and source attribution. Page 8.

Content source:HadeethEnc.com·Version 1.25.0
1,753hadeeths
Advanced search

Search the Hadeeth Encyclopedia

Smart instant results tolerate minor spelling mistakes, with every filter in one place.

154hadeeths
Clear filters
Categories

SIRA DA TARIHI

12 hadeeths in this category
#6386HadeethEnc[Ingantacce ne duka Riwayoyin nasa guda biyun]

Mun tafi mu taro Annabi SAW tare da Yara a Thaniyat Al-Wadaa

An rawaito daga Al-Sa'ib Bn Yazid -Allah ya yarda da shi- yace: "Yayin da Annabi SAW ya iso Madina- daga yakin Tabuka Mutane sun tare sai na tare shi tare da Yara, kuma a cikin wata Riwayar ya ce:"Mun tafi mu taro Annabi SAW tare da Yara a Thaniyat Al-Wadaa"

Read hadeeth 0Views 0Cards 0Shares
Share
#6389HadeethEnc[Ingantacce ne]

Ba'a taɓa ba wa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - zabi ba tsakanin abubuwa biyu face sai ya zaɓi mafi sauƙinsu, matuƙar bai kasance saɓo ba, idan ya kasance saɓo ne to ya kasance ya fi kowa nisantar shi

Daga Nana Aisha Uwar Muminai - Allah Ya yarda da ita - cewa ita ta ce: Ba'a taɓa ba wa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - zabi ba tsakanin abubuwa biyu face sai ya zaɓi mafi sauƙinsu, matuƙar bai kasance saɓo ba, idan ya kasance saɓo ne to ya k…

Read hadeeth 0Views 0Cards 0Shares
Share
#6390HadeethEnc[Ingantacce ne]

Mala'iku basu gushe ba suna yi masa suna yi masa Inuwa da Fukafukansu

An rawaito daga Jabir Bn Abdullahi -Allah ya yarda da su- ya ce: anzo da Mahaifina ga Annabi SAW anyi Masa Kacha Kacha, aka ajiyeshi a gabansa; sai na tafi in bude Fuskarsa sai Mutane na suka hana ni sai Manzon Allah SAW yace: "Mala'iku basu gushe ba suna yi masa suna y…

Read hadeeth 0Views 0Cards 0Shares
Share
#6391HadeethEnc[Ingantacce ne]

Annabi SAW bai taba dukan wani abu ba da Hannunsa, ko Wata Mata Ko Baron gida, sai fagen Jahadin daukaka Addinin Allah

An rawaito daga Nana Aisha -Allah ya yarda da ita- zuwa ga Annabi: "Annabi SAW bai taba dukan wani abu ba da Hannunsa, ko Wata Mata Ko Baron gida, sai fagen Jahadin daukaka Addinin Allah, sai dai in an keta Hurumin Allah, Sai yayi Hukunci sabida Allah Madaukaki."

Read hadeeth 0Views 0Cards 0Shares
Share
#8298HadeethEnc[Ingantacce ne]

Wata ya tsage alokacin Manzon Allah SAW yanki biyu, Yanki kan Duste yanki xayan kuma yana Sama, Kuma yankin da yake kan Dutse ya kasance a saman Dutse, sai Manzon Allah SAW ya ce: Ya Ubangiji ka shaida

Daga Abdullahi Bn Mas'ud =Allah ya yarda da shi zuwa ga Manzon Allah Wata ya tsage alokacin Manzon Allah SAW yanki biyu, Yanki kan Duste yanki xayan kuma yana Sama, Kuma yankin da yake kan Dutse ya kasance a saman Dutse, sai Manzon Allah SAW ya ce: Ya Ubangiji ka shaida

Read hadeeth 0Views 0Cards 0Shares
Share
#10104HadeethEnc[Ingantacce ne]

Lallai zamani yana kewayawa kamar Ranar da Allah ya halicci Sammai da qasa Shekara wata goma sha biyu, cikin su akawai Watanni Huxu Masu Alfarma Uku a jere: Zul-qa'ada da Zul-hijja, da Muharram da Rajabu Mudhar

Abu reel -da Allah ya yarda da shi ya kawo: «Lokaci ya juya ga ranar Khaith Allah ya halicci sammai da ƙasa: Shekarar wata goma sha biyu ne, wanda daga ciki akwai cibiyoyi huɗu: jeri uku: Zul, hujja ta gaskiya, da Muharram, da Rajab Mudar wanda ke tsakanin Jumada da Sha…

Read hadeeth 0Views 0Cards 0Shares
Share
#10417HadeethEnc[Ingantacce ne]

Wasu Mutane Uku sun futo suna tafiya sai Ruwan sama ya sauko, sai suka shiga cikin Kogo. sai Dutse ya rufe su

Daga Ibn Umar - Allah ya yarda da shi - a kan annabi - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - wanda ya ce: “Mutane uku sun fita suna tafiya sai ruwan sama ya same su, sai suka shiga wani kogo a cikin wani dutse, sai dutse ya fado musu. .ayansu ya ce: Ya Allah,…

Read hadeeth 0Views 0Cards 0Shares
Share
#10556HadeethEnc[Ingantacce ne]

Lokacin da Annabi –SAW- ya dawo daga ramin, ya ajiye makami ya yi wanka, sai Jibrilu, amincin Allah ya tabbata a gare shi, ya zo wurinsa ya ce: “Shin ka ajiye makamin? Na rantse da Allah, abin da muka sanya a gaba, ku fita zuwa wurin su. ''

A wajen A’isha - Allah Ya yarda da ita - ta ce: Lokacin da Annabi –SAW- ya yi salati da amincin Allah su tabbata a gare shi- ya dawo daga ramin, ya sanya hannayensa ya yi wanka, sai Jibrilu - amincin Allah ya tabbata a gare shi - ya zo gare shi ya ce: “Shin ka ajiye mak…

Read hadeeth 0Views 0Cards 0Shares
Share
#10557HadeethEnc[Ingantacce ne]

Kamar ina kallon ƙurar da ke haske a cikin rariyar garin Bani Ghanam, jerin gwanon Jibrilu - SAW- lokacin da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya taka zuwa Bani Qurayza

Kamar ina kallon ƙurar da ke haske a cikin rariyar garin Bani Ghanam, jerin gwanon Jibrilu - SAW- lokacin da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya taka zuwa Bani Qurayza

Read hadeeth 0Views 0Cards 0Shares
Share

Shopping Basket

Loading...