”
#10855HadeethEnc[Hasan ne]
A kan Huzaifa, yardar Allah ta tabbata a gare shi, ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: “Mutumin da ke karatun Alkur’ani ba ya jin tsoron ku, koda kuwa ana ganin hakan a matsayin cin zarafi ga Musulunci. Akan makwabcinsa da takobi,…
”
#10857HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Abdullahi Bn Amr Bn Al--Aas -Allah ya yarda da su- daga Annabi: Annabi bai Kasance Mai Al-fasha ba ko Mai yada Al-fasha ba, kuma ya kasance yana cewa: "Lallai mafi yawan Munafukan Al-ummata sune Makarantanta"
”
#10858HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Umama Al-bahili -Allah ya yarda da shi- Lallai cewa wani mutum ya ce: Ya Manzon Allah, Shin Annabi Adam Annabi? ya ce: Ey, ya ce tsawon lokaci nawa ne tsakaninsa da Annabi Nuhu? ya ce: "Qarni Ashirin" ya ce: lokaci nawa ne tsakanin annabi Nuhu da Ibrahim? ya ce…
”
#10859HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Wasila bn Al-asqa'a -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya ce: "Lallai Allah ya Zavi Kinanata daga cikin 'ya'yan Isma'il, kuma ya zavi Quraishawa daga cikin Kinanata, kuma ya zavi bani Hashim daga cikin Quraishawa, kuma ya zavoni daga cikin Bani hashim,…
”
#10860HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jubai Bn Mux'im -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya ce: "na da Sunaye guda Biyar: Ni ne Muhammadu da Ahmad, Kuma ni ne Al-mahi wanda da ni Allah yake shafe kafirci, kuma ni ne Alhashir wanda Allah zai tashi Mutane a bayana, kuma ni Al-aqib"
”
#10861HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Musa Al'ash'ari -Allah ya yarda da shi- ya ce:Manzon Allah SAW ya gaya mana wasu sunayaensa wasu daga ciki mun riqe, sai ya ce: "Ni Muhammad da Ahmad da Al-muqaffa, da Al-hashir, da Annabin rahama" Yazid ya ce: da Annabin Tuba da Annabin Yaqi"
”
#10880HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas bn Malik - Allah ya yarda da shi - cewa Annabi -SAW- ya ga Kaki a Al-kibla, don haka yana da wahala gare shi har sai da aka ganshi a fuskarsa, don haka sai ya tashi ya goge da hannunsa. Tsakaninsa da Kibla, ba ɗayanku ya tofa albarkacin bakinsa, sai a hagu ko…
”
#10887HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Nana Aisha Uwar Muminai - Allah ya yarda da ita -: Cewa Ummu Salama ta gayawa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - cewa ta ga wata coci a kasar Habasha, ana kiranta Mariya, sai ta fadi duk abubuwan da ta gani a can na Hotuna, sai Manzon Allah - ts…
”
#10957HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Hanzala Bn Hizyam cewa Kakansa Hanifa ya ce: da Hizyam ka tara mun 'ya'ya na, saboda ina son inyi Wasiyya. sai ya tara su, sai ya ce: farkon abun da zanyi wasiyya shi ne cewa wannan Marayan nawa da yake kan cinyata in na mutu yana da Raqumi xari, wacce Muke kiranta…
”
#10992HadeethEnc[Ingantacce ne]
An karvo daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce manzon Allah SAW ya ce: "Lallai cewa Musa ya kasance mai kunya ne Mai yawan Suturce kansa, ba'a iya ganin komai na fatarsa saboda kunyarsa, sai suka cutar da shi daga cikin bani Isra'ila, suka ce baya vuya sai don…
”
#10993HadeethEnc[Ingantacce ne]
daga Abu Huraira -Allah ya yarda dshi- daga Manzon Allah SAW ya ce: "Annabi Isa xan Maryam yaga wani Mutum yana sata, sai ya ce da shi: Kayi sata? saiya ce: aa na rantse da Allah wada babu wani Ubangiji sai shi, sai Isa ya ce nayi Imani da Allah,kuma idona ya nunan Qary…
”
#10994HadeethEnc[Ingantacce ne]
An kavo daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce naji Manzon Allah SAW yana cewa: "Babu wani da za'a haifa a cikin "yan Adam face sai Shaioxan ya shafeshi lokacin da za'a haife shi, sai ya faxo yana kuka daga shafar shaixan sai Maryam kawai da Xanta"