Manzon Allah SAW ya gaya mana wasu sunayaensa wasu daga ciki mun riqe, sai ya ce: "Ni Muhammad da Ahmad da Al-muqaffa, da Al-hashir, da Annabin rahama"
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Abu Musa Al'ash'ari -Allah ya yarda da shi- ya ce:Manzon Allah SAW ya gaya mana wasu sunayaensa wasu daga ciki mun riqe, sai ya ce: "Ni Muhammad da Ahmad da Al-muqaffa, da Al-hashir, da Annabin rahama" Yazid ya ce: da Annabin Tuba da Annabin Yaqi"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

