Idan Allah ya so karvar ran wani Bawansa a wata Qasa sai ya sanya wata buqata a can
An karvo daga Abi Izza Al-huzali -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya ce: "Idan Allah ya so karvar ran wani Bawansa a wata Qasa sai ya sanya wata buqata a can"

