Allah ba Ya duba zuwa ga namijin da ya zo wa wani namiji ko wata mace ta dubura
Daga Ɗan Abbas - Allah Ya yarda da su - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Allah ba Ya duba zuwa ga namijin da ya zo wa wani namiji ko wata mace ta dubura".

