Ka riqe wani vangaren na dukiyarka yafi maka Al-kairi
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Ka'ab Bn Malik -Allah ya yarda da shi- ya ce: na ce: ya manzon Allah lallai ne daga cikin tuba na in rabu da dukkan Dukiya ta; Sadaka saboda Allah da Manzon sa, sai manzon Allah SAW ya ce: "Ka riqe wani vangaren na dukiyarka yafi maka Al-kairi"
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

