”
#4544HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan Abdullahi bin Omar - Allah ya yarda da su - - Wani mutum ya ce, ya Manzon Allah, wane irin tufafi ne mutumin da aka hana shi ke sanyawa? Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi: Kada ku sanya riga, ko rawani, ko Alefanilat, ko Pyrenees, da pumice…
”
#4545HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Ɗan Umar Allah Ya yarda da su: Cewa wasu mazaje daga sahabban Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - an nuna musu daren Lailatul-ƙadr a cikin mafarki a bakwan ƙarshe, sai Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Ina…
”
#4547HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Sa'id Al'khudri -Allah ya yarda da shi- ya ce Manzon Allah - Tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi ya ce : "abu Zakka a kasa da Ukiyya Biyar , ko kuma kasa da Rakuma Biyar, ko kasa da Buhu biyar."
”
#4548HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Umar Dan Khattab - Allah ya yarda da su -Ya ce Na ce: Na ce: "a Manzon Allah , Lallai ni nakasan ce nayi Bakance a Jahiliyya cewa Zanyi E'itikafin Dare daya - Kuma a cikin wata Riwaya Kwana daya - a Masallacin Ka'aba? Sai ya ce : to kacika Bakancenka"
”
#4549HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga ɗan Umar - Allah Ya yarda da su - ya ce: na ji Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - yana cewa: "Idan kun ga shi to ku yi azimi, idan kun gan shi ku busha ruwa, idan an ɓoye muku (shi) to ku kaddara (kwanakinsa) sa".
”
#4555HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Allah ba Ya duba zuwa surorinku da dukiyoyinku, sai dai Yana duba zuwa zukatanku da ayyukanku".
”
#4556HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jabir ɗan Abdullah - Allah Ya yarda da su - cewa shi ya ji Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -, yana faɗa a shekarar buɗe Makka alhali shi yana Makkah: "Lallai Allah da manzonSa - sun haramta saida giya, da mushe da alade da gumaka", sai ak…
”
#4557HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Abdullah Jaber bin Abdullah Al-Ansari - Allah ya yarda da shi - ya ce: Mun kasance tare da Annabi - mai tsira da amincin Allah - a cikin maharan, don haka ya ce: “Akwai maza a Madina da ba ku yi tafiya ba, kuma ba ku yanke hanya ba, sai dai idan suna tare da ku…
”
#4558HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Zarr - Allah Ya yarda da shi - Cewa wasu mutane daga sahabban Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - sun ce wa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -: Ya Manzon Allah, masu dukiyoyi sun tafi da ladaddaki, suna yin sallah kamar ya…
”
#4559HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Mas'ud - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Yana daga abin da mutane suka riska daga zancen Annabci na farko: Idan ba ka da kunya, to ka aikata abin da kake so".
”
#4560HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Umar dan Khaɗɗab - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira daa mincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Dukkan ayyuka (ba sa inganta) sai da niyya, kaɗai mutum (ana ba shi ladan) abin da ya niyyata ne, wanda hijirarsa ta kasance zuwa ga Allah da man…
”
#4563HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Umar ɗan khaɗɗab - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Wata rana muna zaune a wurin Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - yayin da wani mutum ya ɓullo mana mai tsananin farin tufafi, mai tsananin baƙin gashi, ba’a ganin sawunsa, kuma wani daga ci…