”
#8292HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Ya'ala -Allah ya yarda da shi- cewa Manzon Allah SAW yaga wani Mutum yana wanka a filin Allah ba tare da Mayafi ba, sai ya hau Mumbari, ya godewa Allah kuma ya yabe shi, sannan ya ce SAW: "Lallai Allah Maxaukaki Mai Kunya ne kuma mai Sututwa, yana son Kunya da Sutu…
”
#8293HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga manzon Allah-Lallai Allah ya ce: Idan Bawana ya fuskance ni da Xani xaya, to zan kusance shi da Zira'i, kuma idan ya Kusance ni da Zira'i to zan kusance shi faxin Hannaye, Kuma idan ya kusance da Xanin hannye biyu zan zo…
”
#8294HadeethEnc[Hasan ne]
Daga Abdullahi ɗan Amru ɗan Ass - Allah Ya yarda da su -: Daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - cewa shi ya kasance idan ya shiga masallaci sai ya ce: "Ina neman tsarin Allah Mai girma, da fuskarSa Mai girma, da sarautarSa daɗaɗɗiya, daga Shaiɗan a…
”
#8295HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan hadisin A’isha, Allah Ya yarda da ita, ta ce: “Godiya ta tabbata ga Allah, wanda ya ji sautunan, kuma Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya zo ya kawo karar mijinta. Mijinta ya kai kararsa ga Allah kuma Allah yana jin maganganunku. ”[Hujja…
”
#8296HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga al-Mughira bn Shu'bah - yardar Allah ta tabbata a gare shi - ta hanyar isar da sako: Sa'ad bn Ubada, Allah ya yarda da shi, ya ce: Idan na ga wani mutum tare da matata, Da na buge shi da takobi ba tare da tsayin hannu ba.Saboda ina kishin sa, kuma Allah ya canza ni…
”
#8299HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Musa Al-ash'ari -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Manzon Allah "Babu wani Mutum, ko kuma babu wani abu Mafi haquri kan cutarwar da Allah yaji daga gare su, lallai su suna cewa yana da Xa, Kuma lallai cewa shi yana basu lafiya kuma yana Azurta su"
”
#8302HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Huzaifa -Allah ya tarda da shi- zuwa ga Manzon Allah "Lallai Allah yana halitattar kowane Mutum da aikin sa"
”
#8303HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Ramtha -Allah ya yarda da shi- cewa shi ya ce: cewa Manzon Allah SAW ya ce: nuna mun wanda yake baka Maganin saboda ni Mutum ne Mai bada Magani, sai ya ce: "Allah shi ne Mai warkarwa, amma kai Mutum ne da yake tausasawa, Mai warkar da ita shi ne Mahaliccinta"
”
#8312HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- zuwa ga manzon Allah "Jahannama bata gushe ba tana cewa: Shin akawai wani Qari har sai Allah Mai xaukaka ya sanya Qafarsa a ciki, sai ta ce: ya ishe ni ya isheni, kuma ya rawaito wani vangaren zuwa wani"
”
#8313HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Hurairah - Allah ya yarda da shi - da isnadi mai yaduwa: “Aljanna da Jahannama suna cikin bukata, sai Wuta ta ce:“ Masu girman kai da masu girman kai sun birge ni, sai Sama ta ce: Me aka yi? Ina da cewa sai mutane masu rauni, faɗuwarsu, da kishinsu ne kawai suk…
”
#8319HadeethEnc[Hasan ne]
Daga Jabir bin Abdullah - Allah ya yarda da shi - wanda ya ce: Na ji hadisi a kan wani mutum da ya ji daga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - don haka na sayi raƙumi, to, na tsayar da tafiyata zuwa gare shi, don haka sai na tafi zuwa gare shi…
”
#8343HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Sa'id AlKhudri - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Lallai Allah - alherinSa ya yawaita kuma Ya ɗaukaka - Zai cewa 'yan aljanna: Yaku 'yan aljanna? sai su ce: AmsawarKa ya Ubangijinmu da dai amsa…