”
#3406HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Umar Ibnu Khaddab - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Naji Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - yana cewa: "Kada ku wuce gona da iri wajen yabona, yadda Nasara suka maida Dan Maryam, ni kawai bawa ne, to ku ce: Bawan Allah kuma ManzonSa".
”
#3412HadeethEnc[Albani ya Rawaito Ingancin sa daga Ibn Taimiyya amma bai bibiye shi ba]
Daga Abdullah bn Abbas - Allah ya yarda da shi - wanda ya ce: "Mene ne sammai bakwai da kassai bakwai a cikin tafin Mai rahama, sai dai a matsayin kwaya a hannun dayanku".
”
#3413HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Dhar al-Ghafari - yardar Allah ta tabbata a gare shi - da sarkar makamai: "Kujerar tana cikin karaga sai dai kamar zoben karfe da aka jefa a tsakanin bayana na masu gidan."
”
#3414HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Aka ce ya Manzon Allah waye mafi azirtar mutane da cetanka a ranar Kiyama? Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Hakika ya Abu Huraira na yi zatan babu daya da zai tambayeni game da wannan…
”
#3417HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Ubada - Allah Ya yarda da shi - cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Wanda ya shaida cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah Shi kadai baShi da abokin tarayya, kuma Annabi Muhammadu bawanSa ne kuma ManzonSa ne, kuma Annabi Isa baw…
”
#3419HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi Dan Mas'ud - Allah ya yarda da shi - ya ce: Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya fadi wata kalma ni kuma na fadi wata daban, Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Wanda ya mutu alhali shi yana kiran kishiya wa…
”
#3420HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi Dan Mas'ud ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Masu tsanantawa sun halaka" ya fadi hakan ne har sau uku.
”
#3422HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Anas Ɗan Malik Allah Ya yarda da shi, daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Babu ciratar cuta kuma babu camfi, fatan alkairi yana birgeni" ya ce: A ka ce : Menene fatan alkairi? sai ya ce: "Magana mai dadi".
”
#3469HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Ku kusanto ku daidaita, ku sani cewa babu wani daga cikinku da zai tsira da aikinsa". Suka ce: Ya Manzon Allah koda kaine?ya ce: "Koda nine sai dai ida…
”
#3563HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan Abu Musa al-Ash'ari - yardar Allah ta tabbata a gare shi - idan Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya je masa, zai zo wurin zamansa, sai ya ce: "Ku yi roƙo, za a ba ku lada, kuma Allah zai ciyar da harshen Annabi abin da yake so." Kuma a cikin…
”
#3636HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Allah - Mai girma da ɗaukaka - Yana cewa: Ni ina inda zatan bawaNa yake, kuma Ni ina tare da shi lokacin da yake ambatona, idan ya ambaceNi a cikin ran…
”
#3667HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Musa al-Ash'ari - Allah ya yarda da shi - tare da isnadi: “Idan Allah Ta’ala yake son rahamar wata al’umma, sai ya kame annabinta a gabanta, sa’an nan ya sanya mata shi ta fuskar ci gaba a hannunta. Umurninsa ».