Allah Zai shigar da shi Aljanna akan aikin da yake akansa
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Ubada - Allah Ya yarda da shi - cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ce: "Wanda ya shaida cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah Shi kadai baShi da abokin tarayya, kuma Annabi Muhammadu bawanSa ne kuma ManzonSa ne, kuma Annabi Isa bawan Allah ne kuma ManzonSa ne kalmarSa ne da ya jefa ta ga nana Maryamu kuma Ruhi ne daga gare Shi, kuma aljanna gaskiya ce haka wuta ma gaskiya ce, Allah Zai shigar da shi Aljanna akan aikin da yake akansa".
Explanation
Benefits
Hadawa tsakanin kasancewar Annabi Isa da Annabi Muhammad - tsira da amincin Allah su tabbata agare su - bayin Allah ne kuma manzanninSa ne, su biyun Manzannin ne ba'a karyata su, kuma bayi ne (ga Allah) ba'a bauta musu.
Falalar tauhidi da kankarewarsa ga zunubai, kuma cewa makomar mai tauhidi ita ce aljanna koda wasu zunubai sun afka masa.
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

