”
#3785HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Zubair ɗan Awwam - Allah Ya yarda da shi - daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: «Ɗayanku ya ɗauki igiyarsa, ya zo da curin itatuwa a gadan bayansa, ya saida su, Allah Ya kame fuskarsa da su, shi ne yafi alheri gare shi daga ya roƙi mu…
”
#4231HadeethEnc[Ingantacce ne]
A kan Jaber, yardar Allah ta tabbata a gare shi, cewa Annabi -SAW- ya sayi rakumi daga wurinsa, kuma ya auna masa shi kuma ya auna.
”
#5850HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Abu Sa'id Alkhudri -Allah ya yarda da shi- Zuwa ga Annabi "Lallai cewa Manzon Allah ya hana Al-Munabaza: Kuma yana nufin Mutum ya jefa Rigarsa zuwa wani Mutum kafin ya juyashi, ko ya dubashi, kuma ya hana Al-Mulamasa: kuma yana nufin Mutum ya taba Tufa b…
”
#5851HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi :"Lallai Manzon Allah ya hana saida "yayan Itatuwa har sai sun bura, aka ce Maye Bura din yace har sai ya fara yin ja, ya ce baka ganin idan Allah ya hana 'yayan Itattun suyi, to da me mutum zai rama k…
”
#5852HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi Dan Umar -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Cewa -Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi- ya hana Sayen Yayan itatuwa har sai sun bura, kuma ya hana Mai saye da Mai sayerwa"
”
#5853HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi Dan Umar - Allah ya yarda da shi - zuwa ga Annabi : "lallai Annabi ya Hana siyar da Walittaka ko kyautarta
”
#5918HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira-Allah ya yarda da shi- daga Annabi : "Ka ku tari hanya, kuma kada dayanku yayi cikin akan cinikin Dan uwansa, kuma kada kuyi keta, kuma kada Mutumin birni ya siyarwa da Mutumin kauye kayansa, kuma kada ku daure hantsar rakuma ko dabbobi"
”
#5919HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- daga Annabi: "Annabi ya hana Dan Gari ya siyarwa da Dan Kauye, (kayansa a Kasuwa), kuma kada kuyi keta, kuma kada wani daga cikinku yayi ciniki akan cinikin Dan Uwansa, kuma kada ya nemi Aure kan neman Auren Dan Uwansa".
”
#6036HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Dan Mas'ud-Allah ya yarda da shi- : "cewa lallai Annabi ya hana cin kudin kare, Da Sadakin karuwanci, da kuma ladan boka".
”
#6038HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Jabir Dan Abdullahi cewa shi ya kasance yana tafiya akan wani Rakuminsa da ya kasa tafiya, sai Annabi ya so ya hutar da shi, sai Annabi ya riskeni, sai ya yi mun Addua, kuma ya dake shi, sai ya zama ya ware yana tafiya ma tafiyar da bai taba yinta ba, sannan ya ce:…
”
#6042HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Abu Huraira: Allah ya yarda da shi: "Cewa Manzon Allah yayi sauki cikin cinikin Al-araya, cikin Buhu biyar ko kasa da buhu biyar"
”
#6043HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Zaid Bn Sabit -Allah ya yarda da shi- "Lallai cewa Annabi yayi rangwame ga mai Ariyya: ya siyar da ita kafin ta bushe" a wata riwayar ta Muslim: "Zai sauketa Dabino, da zasu ci Danyan Dabino