Duk wanda ya Yanta wani Rai Musulmi to Allah zai Yanta da kowace Gaba daga jikinsa daga Wuta, har Al-aurarsa da Al-aurarsa
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An rawaito daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- daga Annabi: "Duk wanda ya Yanta wani Rai Musulmi to Allah zai Yanta da kowace Gaba daga jikinsa daga Wuta, har Al-aurarsa da Al-aurarsa"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

