Duk wanda ya 'yanda rabonsa na Bawan da sukai tarayya a cikinsa kuma yana da kuxin da zai iya cika ragowar kuxin sai a lissafa masa sauran rabon sauran ya biya don bawan ya 'yantu
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Abdullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- daga Manzon Allah SAW ya ce: "Duk wanda ya 'yanda rabonsa na Bawan da sukai tarayya a cikinsa kuma yana da kuxin da zai iya cika ragowar kuxin sai a lissafa masa sauran rabon sauran ya biya don bawan ya 'yantu"
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

