Duk wanda ya ciyar a tafarkin Allah za'a rubuta masa ninkin Lada sau dari bakwai.
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An rawaito daga Abu YahayaBin Khuzaim Bn Fatik -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Duk wanda ya ciyar a tafarkin Allah za'a rubuta masa ninkin Lada sau dari bakwai."
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

