An umarci mutane dasu yi dawafi ga dakin Allah a karshe,sai dai anyi sauki ga mace mai haila
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Abdullahi Dan Abbas -Allah ya yarda da su- yace: "An umarci mutane dasu yi dawafi ga dakin Allah a karshe,sai dai anyi sauki ga mace mai haila".
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

