Yar uawata tayi bakancen zata je dakin Allah babu Takalmi, sai ta \umarce ni da na tambayi Manzon Allah SAW sai na tambaye shi, sai ya ce: ta tafi kuma tana iya hawan abin hawa
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Ukuba Bn Amir -Allah ya yarda da shi- ya ce: "Yar \uawata tayi bakancen zata je dakin Allah babu Takalmi, sai ta \umarce ni da na tambayi Manzon Allah SAW sai na tambaye shi, sai ya ce: ta tafi kuma tana iya hawan abin hawa"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

