”
#5517HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abu Ayyub Allah Ya yarda da shi, daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: Wanda ya ce: Babu abin bautawa da cancanta sai Allah, shi kaɗai ba shi da abokin tarayya, mulki na sa ne, godiya ta sa ce, Shi mai iko ne a kan komai. Sau goma . zai ka…
”
#5518HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Mu’awiya - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Na ji Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - yana cewa; Wanda Allah yake nufin shi da alheri sai ya fahimtar da shi addini to, Ni dai mai rabawa ne, Allah ne Yake bayarwa, wannan al’ummar ba za ta gushe ba…
”
#5520HadeethEnc[Ingantacce ne]
Daga Abdullahi ɗan Salam - Allah Ya yarda da shi - ya ce; Lokacin da Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya iso Madina sai mutane suka fuskanto gare shi, aka ce : Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya iso, Manzon Allah - tsir…
”
#5522HadeethEnc[Ingantacce ne ta wani bangaren]
An karbo daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- ya ce: "Allah Madaukakin Sarki yana cewa: Ni ina tare da Bawa na ko yaushe ya anbace ni kuma Labbansa suka Motsa saboda ni"
”
#6106HadeethEnc[Hasan ne da wani Sanadin]
Daga Abu Umama al-Bahili - Allah Ya yarda da shi - ya ce: An ambatawa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - wasu mutane biyu ɗayansu mai ibada ne ɗayan kuma malami ne, sai Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi ya ce: «Falalar…
”
#6214HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Anas -Allah ya yarda da shi- ya ce: "Yayin da Mutanen Yeman suka zo wajen Manzon Allah: Hakika Mutanen Yemen ya zo muku" sune farkon wadan da suka zo da gaisuwa"
”
#6218HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Abhu Huraira -Allah ya yarda da shi- daga Annabi ya ce: "Allah baiyi izini ga Annabi da wani Abu ba kamar yadda yayi izini da ya kawata Muryasa da Qur'ani"
”
#6257HadeethEnc[Ingantacce ne a baki dayan hanyoyin sa]
Daga Bara'u - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce -: "Babu wasu musulmai biyu da zasu haɗu sannan su gaisa hannu da hannu sai an gafarta musu kafin su rabu".
”
#6275HadeethEnc[Hasan ne]
An karbo daga Abdullahi Ɗan Mas’ud Allah ya yarda da shi ya ce: Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Duk wanda ya karanta wani harafi daga littafin Allah, to, yana da lada, kuma kowane lada za a ninkashi goma. amma ba zan ce Alif Laam Meem h…
”
#6367HadeethEnc[Ingantacce ne duka Riwayoyin nasa guda biyun]
Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- daga Manzon Allah SAW ya ce: "Mutane Kamar Ma'adanan Zinare da Azurfa ne, Mafifitanku a Jahiliyya sune Mafifitanku a musulunci idan Sukai Ilimi, Kuma Rayuka Kamar Rundunar yaki ce, duk wanda suka San juna sai su Saba, wanda kuma…
”
#6390HadeethEnc[Ingantacce ne]
An rawaito daga Jabir Bn Abdullahi -Allah ya yarda da su- ya ce: anzo da Mahaifina ga Annabi SAW anyi Masa Kacha Kacha, aka ajiyeshi a gabansa; sai na tafi in bude Fuskarsa sai Mutane na suka hana ni sai Manzon Allah SAW yace: "Mala'iku basu gushe ba suna yi masa suna y…
”
#6461HadeethEnc[Ingantacce ne]
Idan Bawa ya Kusance ni da dani daya, sai nima na kusanceshi da tsawon Hannu, idan kuma ya kusance ni da tsawon danin Hannuwa biyu, kuma idan yazo mun yana mai tahowa sai in zo masa ina mai Sassarfa