In ya zauna tsakanin kafafunta da hannayenta kuma ya tara da ita to wanka ya wajaba.
Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: (Idan ya zauna tsakanini cinyoyinta da kafafuwanta kuma ya tara da ita to wanka ya wajaba).((A wani lafazin ko bai zubar da mani ba)

