HadeethEnc · 1.25.0
In ya zauna tsakanin kafafunta da hannayenta kuma ya tara da ita to wanka ya wajaba.
Available translations
Choose an available translation of this Hadeeth
01
Hadeeth text
Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: (Idan ya zauna tsakanini cinyoyinta da kafafuwanta kuma ya tara da ita to wanka ya wajaba).((A wani lafazin ko bai zubar da mani ba)
02
Explanation
Idan Mutum ya zauna takanin hannuwan mace da kafafuwanta, ya kuma shigar da gabansa cikin gabanta, to wankan janaba ya zama tials koda mani bai fita ba; Saboda shigar da zakari kadai cikin farji na daga abubuwanda ke tilasta yin wankan janaba.
Attribution
[Muslim ne ya rawaito shi - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]
Categories
Share
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

