Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya wuce ginin masallatai a cikin gidaje, kuma a tsaftace sh
Daga A’isha - Allah ya yarda da ita - ta ce: Manzon Allah -SAW- ya yi umarni da a gina masallatai a cikin gidaje, kuma a tsaftace su, a kuma sanya musu turare"

