Mu muna shiga ga Shugabanninmu sau Mu gaya musu Sacanin abunda Muke faca idan muka futo daga Wurinsu, sai ya ce: Mu muna qirga wannan cikin Munafunci a lokacin Manzon Allah SAW
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Muhammadu Bn Zaid cewa wasu Mutane sunce da kakansa Abdullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- "Mu muna shiga ga Shugabanninmu sau Mu gaya musu Sacanin abunda Muke faca idan muka futo daga Wurinsu, sai ya ce: Mu muna qirga wannan cikin Munafunci a lokacin Manzon Allah SAW"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

