Kada ku Kyamaci Iyayenku, saboda Duk wanda ya kyamaci babansa, to shi ya kafurta
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An rawaito daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce: "Kada ku Kyamaci Iyayenku, saboda Duk wanda ya kyamaci babansa, to shi ya kafurta"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

