Duk wanda aka kirashi da sunan da ba na Mahaifinsa ba -Kuma yana sane cewa ba Mahaifinsa ba ne- To Al-janna ta haramta a gare shi
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An rawaito daga Sa'ad bn Abi Wakkas -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Duk wanda aka kirashi da sunan da ba na Mahaifinsa ba -Kuma yana sane cewa ba Mahaifinsa ba ne- To Al-janna ta haramta a gare shi"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

