"Lallai cewa Annabi ya kasance idan ya shiga wajen Wanda zai duba (Mara lafiya( yakan ce: Babu komai Mai tsarkakewa (Zunubai( in Allah ya so
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An Rawai to daga Abdullahi Bn Abbas -Allah ya yarda da su- Cewa Annabi ya shiga wajen wani Balaraben Kauye ya duba shi, "Ya ku Jama'ar Muhajirai da Mutanen Madina, Lallai cewa daga cikin ku akwai wasu Mutane basu da Dukiya, ko Dangi, saboda haka wani daga cikinku ya hadu da Biyu ko Uku"
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

