Cewa Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su Tabbata a gareshi- "Annabi ya hana saida Zinare da Azurfa Bashi
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An Rawaito daga Abu Minhal ya ce: "Na tambayi Al-barra'a Bn Azib, da kuma Zaid Bn Arkam, game da Canji, sai kowane daya daga cikinsu yana cewa: Wannan Al-khairi ne gareni, kuma dukkansu suna cewa: Annabi ya hana saida Zinare da Azurfa Bashi"
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

