"Lallai Kabilar Ash'ariyawa idan Mujinsu ya Mutu a wajen yaki, ko Abincin Iyalansu ya ragu a Madina"
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An rawaito daga Abu Musa Al-Ash'ari -Allah ya yarda da shi- ya ce Annabi SAW ya ce: "Lallai Kabilar Ash'ariyawa idan Mujinsu ya Mutu a wajen yaki, ko Abincin Iyalansu ya ragu a Madina sai su hada abunda yake wurin su a cikin Zani daya, sannan sai su raba shi tsakaninsu acikin kwarya daya, daidai da dai dai, Saboda haka ni daga cikin su nake suma kuma nawa ne"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

